Gaskiya Mara Sakewa cikin Zamanai Mai Sakewa (Hausa) Unchanging Truths in Changing Times

Page 1


GaskiyaMaraSakewa cikin

ZamanaiMaiSakewa

Cikakken Tari na Kasidun

Menene Akan

Dr.A.L.Barry

Ikkilisiyar Lutheran Church-Missouri Sinod

Marubuci
Shugaban Mai Barin Kujera

GaskiyaMaraSakewa

cikinZamanaiMaiSakewa

Cikakken Tari na Kasidun Menene Akan

HausaFirstEditionprinted 4;3,000copiesJune202

OriginallypublishedintheUnitedStatesunderthetitle

UnchangingTruthInChangingTimes

Fromthe“WhatAbout?”series

©2001TheLutheranChurch-MissouriSynod

TheOfficeofthePresident www.LCMS.org usedwithpermission.Allrightsreserved.

ThetranslationandpublishingofthisbookhasbeenmadebytheLutheranHeritage Foundation. Allrightsreserved.Nopartofthisbookmaybereproduced,storedina retrievalsystem,ortransmitted,inanyformorbyanymeans,electronic, mechanical,photocopying,recording,orotherwise,withoutthepriorwritten permissionoftheLutheranHeritageFoundation.

LutheranHeritageFoundation 51474RomeoPlankRoad

Macomb,Michigan 48042USA www.LHFmissions.org info@LHFmissions.org

FundingforthepublicationofthisvolumehasbeenprovidedbytheEnglish DistrictLutheranWomen’sMissionaryLeague(LWML).SoliDeoGloria!

Translators

·Rev.MartinPayi

·Rev.NanfaBondap

Editor

Rev.MichaelAdoga,PhD

Toobtaincopies,contact:

Rev.Dr.MichaelAdoga

Email:adogamichael@yahoo.com

Abin da na Ciki

MeneneAkan…

Bishara…………………………………………………..................…..

MeneneAkan…

LittafiMaiTsarki………………………………………………………

MeneneAkan…

KaraminKatikizim……………………………………………………

MeneneAkan…

DokokiGoma………………………………………………………….

MeneneAkan…

ShaidarBangaskiyaTaManzanne…………………………………..…

MeneneAkan…

Addu'arUbangiji………………………………………………………

MeneneAkan…

BaftismaMaiTsarki…………………………………………………...

MeneneAkan…

IkirariDaLaifiDaYafewarLaifi……………………………………...

MeneneAkan…

SakaramantiNaJibi……………………………………………………

MeneneAkan…

KasancewaDanLutheran……………………………………………...

MeneneAkan…

MeneneAkan…

MeneneAkan…

MeneneAkan…

MeneneAkan…

MeneneAkan…

MeneneAkan…

MeneneAkan…

MeneneAkan…

MeneneAkan…

MeneneAkan…

MeneneAkan…

MeneneAkan…

MeneneAkan…

MeneneAkan…

MeneneAkan…

MeneneAkan…

MeneneAkan…

MeneneAkan…

SujadarLutheran………………………………………………………

IkkilisiyarLutheran–reshenMissouri…………………………………

SanarDaLabariMaiƊaɗinJiGameDaYesu………………………..

IyalinKrista……………………………………………………………

Malai'ku………………………………………………………………..

MaimaiciDaLokacinMutuwa……………………………………...…

Pastoci…………………………………………………………………

SabuwarZamani……………………………………………………….

KulawaKoTsarawarKrista……………………………………………

ZumunciCikinJibinUbangiji…………………………………………

BambamcinDaKeSakaninELCADaLCMS………………………...

NaɗawarMataDominSuZamaMasuBisharaKoKuwaPastoci…….

Liwadi………………………………………………………………….

ZubarDaCiƙi………………………………………………………….

ZamanTareBaSuYiAure…………………………………………….

HalitadajuyinHalita

KungiyanShaidanJehovah……………………………………………

Musulunci……………………………………………………………...

MasuIliminMamon……………………………………………...

Gabatarwa

Kasidun menene akan; an anga su ne cikin Gaskiyar kalmmarAllah Mai Tsarki mara sake da kumayinamintaccentataunafila-filaKalmarnandakesamuwacikinyardarmimaninLutheran. Gaskiya mara Sakewa Cikin Zamani mai sakewa ga ainihi shi ne abin da wannan takartatun duktarin koyarwar Kirista ke duka akai Da farko dai lokacin da Dr A. L. Barry, Shugaba na IkkilisiyarLutheran-Reshenamissionary,yafitodakasidunnanhudunamenekeakaia1996, baitabatsammanizasuyifarinjinniyaddasukanunakotabbatarhaka.Kwafimiliya Goma-sha biyu ne daga baya, suka sami karbuwa da amfani da su a duk fadin yankunan duniya da ake amfanidaturanciingilishicikinIkkilisiyoyi(Maajami'a)damakarantu,dakunantaronunguwar Coci(Majami'u),karamin–taronjama'ananazarinlittafidkumacikingidaje.

Anasamunsumaaasibitocidagidajenkuladatsofaffi,jami'u,Kwalegidamakarantunsaminari. PastocingidanSoji(Cafilin)kewayenduniyasunaamfanidasukosunaajirginruwagasojiruwa dadaiiri-iriabindaakasanasoja.Pastoci(Catilin)nagidankasokokurkukusunakumasuyi amfanidasusosaicikingidankasonaGwamnatinjihohidanatarayya.Anaamfanidasucikin shirye–shiryenfitayadaBisharanaUnguwarCocidadaifadiniri-irenabubuwandasukefaruwa naal'umma.Amfanimasuyawanakasidunmeneakanansamosusosaifiyedayaddaakezatoga shugabaBarryalokacindaDafarkoyayitunaninyafito dasu.

Lokacin da jerin Mene akan suka fara, duban Pastoci na Unguwar Coci (Ikkilisiya) ne aka tambayesu“Idanzakuiyasamowadansukasidundaktarinakoyarwanazahiridazakudingaba wamutanesa'addakuketafiyardaaikinku,menenekuketsammanizaiiyataimakawa?”Amsar gawannantambayaneyasamarmanasasuna dakecikinwadannanJerinZakaiyaluradacewa JerinwadannanMeneakansukafaranedabatuttuwamafia'alladuka.Bishara(Labarimaidadi) kolinjila,sa,biyedashidayakanLittafiMaiTsarki,Biyedawadannanbiyunkumasaikankasha shidababbannakaraminkatikisinnaLuther,maiKarinkwaringwiwakokarfafamaikarantawa kullumyarikadawowagawannantusheJikirariyardarmImaninaIkkilisiyaLutheran.Sauran Jerin Mene akan sun gabatar da sanar da bayani kan batu mafi muhimmanci na daktari da da'a YawansunayenajerinMeneakanansakawakungigoyidayandabadabaKiristaba,Jehovah Witrus, damusulunci.MasuIliminMamon

Shugaba Barry Mai Karfin sha'awa cikin abin da ana fadi cikin wannan kasidu da yadda ake fadinsu.BabuindazaitaficikindukreshenaMissouri,saibatunkasidunnannashinaMeneakan tabbassuauku.YakarbidumbinSalonmaganargodiyadabamdabamdagaAlmajiraidaPastoci ma wanda suke gaya masa yawan yadda Ikkilisiya ke bukatar wannan bayani zahiri ga goshin gaskenagaskiyakoyarwarKiristawadansuyawnbayyanayabawadaakakarbasunzonedaga Pastoci cikin wadansu Ikkilisiyoyi (Coci).Amisalign, wani Pasto daga Ikkilisiyar Evangelica Lutheran na Amirka ya rubuto wasika ga Miyalla Lutheran Witness biye kan Magana na musammandaakasadaukardashigamutuwarDr.Barry.

DayawanmucikinIkkilisiyarELCAnayabawaKwaraidaDr.AlvinL.Barry,Ni inayabamusammandayaddatacikinhanyardayaiyabayanarabareshendaktari daal'amuranrayuwarjama'acikinyawan,Kasidun“Meneakan''-dayandakekan “Babanci Tsakanin ELCAda LCMS,”- misalce. Ta fitar da wannan takardar, ya

nunadatabbatardacewashigagarumimaisadarwaneamadadinUbangijidamai Cetonsa Yesu Almasihu. A kullum yakan hada daidadaton kebabbun kalmomi d mutunci ko data- ko tare kin wani daidaitawa da aminci in ya zo kan yin Ikirari yardarmImaninamuna IkkilisiyarLutheran,dashikesunacikakkendanganako dogara kadai kan Littafi Mai Tsarki. Ta alherin Allah, Dr. Barry malami ne na gasken gaskiya da kuma Pastor na kwarai ne ga mutanen Allah a cikin wannan zamaninmu!DaukakagaAllahkadai.

(Wasikazuwagajaridar Lutheran Witness,Yuli2001.Shafina4)

Abu ne mai muhimmanci ne cewa a yi shaida da godiya ga GidauniyarTaimako na Marvin M. SchwandonsandardakudindayasayiwuwarrarrabakasidunMeneneAkanakyautagadukan wadanda suka bukaci da roka a bas u. Gidauniyar Schwan ta yi gudumawar, karfafa da so ga amintacen,LutherannaainihidatabbatardashigawaniabinalbarkanegaIkkilisiyarLutheran–NaReshenMissouridasauranyawandarikokinLutherandareshoshiadukduniya.

WannantakardananshiryatanegasamarwamaiamfanidashitaredakasidanMeneneAkana shimtidecikinshirikamarkyamaraashirye.Wannantakardanewandaannufeshidakozaaiya kwafakojuyashi.An kuwabadaizininkwafako,saidaidakuwaka'idacewakadaasayarda wanikwafindaakayi,ammaararrabashiakyautakullum.

Albarka daAlherin Tiriniti Mai Tsarki, Uba, da Da da Ruhu Mai Tsarki, shi kasance da dukan wandazasuyiamfanidawadannanamintatunmaganargaskiyamarasakewaacikinzamaninmu nanmaisakewa.

Rev. Paul T. McCain August 2001

Bayani

GaskiyaMaraSakewaCikinZamaniMaiSakewa. PaulT.McCainMairubutu

Yesu ya amsa ya ce “Wannan shi ne dalilin da aka haife ni, shi ne kuma dalilin da na shigo duniya, domin in ba da shaida ga gaskiya. Kuma duk wanda yake na gaskiya, yakan saurari muryata” Bilatus ya tambaye shi ya ce “Mecece gaskiya?” (Yohanna 18:37-38).

Ka zaga zuwa cikin duk wani babbar kantin sayar da littattafe,z aka sami kuwa jerin takardu a bango game da fadakar da kan mutum kansa, fashe ilimin halin dan Adam, taimakon kai, kyautatuwan kai, nazarin tunani, addinan Gabas, da kuma mai farin jinni na koyaushe batu na ibada.Mutanedayawaayausunanemakotainagamedagaskiya-ananemangaskiy.Sunata kokarikozasusamotataduddubacikinkansukotsakaninsu,maikokarisusamima'anacikin motsinraimaigujewadasuketaaikitukurususanikullayaumin,wataudagaranadayazuwanag aba. Mutane da dama suna ta kokarin samu da sanin Ma'ana da Makasudin abubuwa na gaske cikinwaddazaicigabakadaidabayardasu,jindadi,ikokodukiya(mallaka).Kullumdaimuna riyawaganemargaskiyacikinwurindabashiba wandabadaidaiba.zamuiyaikirarikoimani dacewabakadaimunanemaawurarendabadaidaiba,ammaharmadagaskatadakaryarda mukesamuawurincan.Kuwamunabingurbiniyayenmunafarkonedasukayishakarkalmar Allahdaharsukafadacikinzunubi,dasanyardukanduniyacikindukanzunubidamutuwa.To daiinanegaskiya?Menenegaskiya?Tayayazaaiyasamungaskiya?

MeneneGaskiya?

TambayarBilatus,“Menenegaskiya?”nabukataramsa.Gaskiyadazatadore,gaskiyawaddata canzamuharabada,nasamuwakadaicikinwannanmakadaicinnantakwandashinegaskiyada ya dauki jiki ya zama kamar mu: Yesu Banazare, Yesu yace, “Ni ne hanya, gaskiya, da rai” (Yohanna14:6).Wannaniringagaruminda'awayakunyatamutanenakowanezamanidadukan wurare tun can daga da kimanin mabiyanYesu na farko suka dauki sakonsa da suka fito da shi daga birninUrushalima,zuwacikinKewayenyankinYahudiyadaSamariya,dasaikumazuwa ketaredukanbangarorinaduniya.Towannanbabbanaikinmishanyadaicigabaharzuwayauda wannanlokaci.DaManzannendaAlmajirainafarkoanyimasuduka,anyimasuazabadama kashasutahanunwasukungiyoyidasukakikarbarsakonensuakanwaishirminedawautada kumarashinkunyanemaizurfi.Irinhakayacigabaharzuwayauduksa'addakodanlokacinda wannansakonanfadeta.

YauAdamdukamasuzunubine.Tundagalokacindaanyicikinmu,munzamaAbakangabane masuyakidaAllah.Munzamabarorinsha'awarzunubanmu,tatunanidaayyuka.Munakuwa matukar bukatar gafartawar Allah, wadda kuwa ya bayar, kyauta cikakke, ta wurin Yesu, shi Dansa, Yesu shi ainihin Allah ne da kuma ainihin mutum, haifafe daga budurwa cikin kasar Falistinu.YayirayuwarsacikincikakkenbiyayyadanufinAllah,sa'addayayimanaabinmukan mubazamuiyayiba.AnyankemasahukuncikisaakanabinaikinazabtarwanaRomawadakisa, wataugicciye.Mutuwarsakuwashinehadayanasasantamaitausasadonzunubindukanduniya.

Jininsayasabtace(wanke)mudagazunubanmu,agabadayansu.Yesuyakuwatashidagakabaridagamutuwarayayye(araye)bayankwanauku,tabbacidanunikarshennasarrsanainnanahana kwata-kwatabisakanzunubimutuwadadukankarfinmuguncinshaidan.

ShiAllahRuhuMaiTsarkiyakiramugagaskatawadaamincenkodogaradcewaAllahyagafarta mana ta wurin Yesu Almasihu sabo da mu karbi kyautar rain a har abada cikin Samaniya. Ubangijinmu na matukar kiwata da kula da yin mana jagora da bi da mu a duk iyakar wannan rayuwa,tarikewadaciyardamutawurinkalmarsadaSakaramantai.YesuAlmasihukuwayayi maiyegurbinzuciyarmumaitauridasanyinarashinbadagaskeyadazuciyamairaiwaddazai dogaradaamincecikinsadazainunabangaskiyacikinaikingodiyagasauranmutane.

Wannansakon,wannanlabaramaidadinji-bishararnanshinezuciyadaraikumanaKiristanci. Ko da yake har yanzu ana kyale da har ma daddage wa mai ta da hankalin cikin yankuna da bangarorimasuyawanaduniyanan.Tanagudanacikinbambancidara'ayingamagarimicewa yanAdamatakansunadakirki,kuwadaiyawarcetonkansucikinkokarinkansu.Abinmamaki shine,babuwanilokacidazaayishelarwannansakomaidadinjibataredajaworabawakawuna, rikicikosabawadahargitsiba.Yesukansayace,“Masualbarkanekuidanmutanesukakiku, sukaware,sunazaginku,sunacewakumugayene,sabodaDanmutum!Inwannanyafarukuyi farin ciki! Ku kuma yi rawa domin farin ciki, gama ladanku yana da yawa a sama. Gama haka kakaninsumasukayiwaannabawandasukarigaku”(Luka6:22-23)

GirmarIkkilisiyaDaYamutsinRabewa

MabiyanYesuAlmasihusunatafecikinduniyardasukasaniazamaninsu,sunakafaIkkilisiyoyi namasubinaKiristamasubadagaskiyakotainadasuketafe.Wadannanmajami'udasukakafa kuwamutanenemasubidasuwandaanbasuaikinnacingabadamikakoyarwarYesuAlmasihu ta shela gafartawa mana da ya yi su ta yin wa'azi da koyar da maganarsa da gudanar da sakaramantai nasa. Wadannan kananan majami'u na masu bi na jawo mutane daga kowane bangarenaraguwazuwacikinrayayenbangaskiyadamaikokaridanunakantacikiaikinkauna damakasudindaukarshaidunaYesuUbangijinsu.

Tundagashekarunafarko,malamankaryasuntasocikinIkkilisiyasunatamurdewadatufkar koyarwarAlmasihu,kokumasuyinasuKarinwaniabukanmaganarAllahkodaisuyikokarin ciredaragewaniabuyafitadagamaganarAllah.Taredakowanekoyarwarkarya,Ikkilisiyatana dakowanedamarfadingaskiyadayintaazahiri.BayandaKiristanciyazamakarbabiyadonan halattatacikinkarninahudu,saiIkkilisiyakumafarafuskantarsabinmatsidakalubalinawadda ketahataredagirmamawaahukumancedaakabatadadaiharmadafarinjinidatasamutsakanin mutanewaddasukaganeamfanintagazamardanIkkilisiyagamedarayuwanazamanjama'a,na siyasance, da na tattalin arziki. Abin bakin ciki kuwa, cikin shekara 1054, sai kuwa aka sami babbartsaguwatsakaninIkkilisiya,tajawoharzuwayanzubambanciIkkilisiyatayammancida kumaIkkilisiyatagabashi.

Don haka karnuka biyar da suka gabata Ikkilisiya da Kirista ta yammanci ta daure iri-iren tabarbaradahadarori,ayinkokarinadanabangaskiyarIkkilisiyacikinlokatanraunanarIlimida halin rudami na al'adun gargajiya, amma a kullayomi Ikkilisiya na kai Bishara waje tsakanin mutanecikinduniyawandabasutabajinshiba.A hakasaiIkkilisiyayayi kuskuremaizurfia lokacindataganoikodamulkicikinmutumindakebabbanLimaminIkkilisiyanaRomaPapa

Roma kuwa, sunar da aka zo ana kirar babban Limamin da shi ke nan, sai yay i da'awa kan shi daya,dashinekadai,wandazaiyiMaganakamarAllahkansa,yamaidakansa,yaddayakasance a cikingidanibadarAllah,yanaumurbadakafadokokidaanaceakankoyarwardaUbangijin IkkilisiyadamanzannensabasutababayarmaIkkilisiyaba(1Timothy4:1-3,2Tasalonikawa4:34)

Cikincanlokacinkargukanatsakiya–karnukanamagidanci,labarimaiDadinjigamedaYesu Almasihu da koyarwa na maganarAllah sun Paparoma. Mutanen Ikkilisiya sun diro mafi nisa gabacikinduhuncamfibasumaiyaganehidimarsujadabadayakeanafadinshicikinharsheko yaredabasusaniba.DaidaakwaikimantatunkoyarwaKirstanakwaraidaakesamuananda can,ammagalibanhaka,talakawaakullumsunanusewacikinduhunjahilcigamedamafiyawa gaskiyanayaudakullumnatushenbangaskiyarKirista.Wanikokaridukadaakayidonyaddada (gyarar)manufadashugabancinaIkkilisiyacikinlokacikarnukanatsakiyanabayayagamada takaitacensakamakomaidorewa.Abindaakebukatashinekawaisharerensabuntawadasake gano tushen tsakiyar koyarwa na Ikkilisiya, mai tsarawa daga, da kuma mai tushe kan, Littafin Anabci da ta Manzanne. Bisharar nan watau Labari Mai Dadin Ji nan dole ne ya sake fito da haskenta kuma cikin Ikkilisiya. Cikin lokaci karni na 16, Martin Luther da mabiyansa ba su yi niyyarfarawatasabuwarIkkilisiyaba,ammadoajaddada(gyara)Ikkilisiyamaicidakumakawo takomokantsakiyarBishara(LabariMaiDadinjinan).DahakasaiakakoresudagaIkkilisiya Roma-Katolika saboda haka suka soka ta. Shi ya kawo kafa abin da ana saneda ita Ikkilisiyar Lutheranayau.

Masu ta jaddadi na Lutheran sun farga cewa in har Roma ta ci gaba kan naciya da koyarwa na karya, to Bishara- Labari Mai dadin ji nan an kyale ta ke nan, kuma an mant ko dai an kebe ta watau an ajiye ta a gefe.An kuwa yi maye gurbi da koyarwa wadda ke daga iyawar aikin Dan AdamgasamindaukakadakaunarAllah,hakanajefarDanAdamzuwakansa,maisashikobabu sauransaraikodaidogaradakansashiadaline,dakumajahilcetausayikohakuridaalkawarina Almasihu.SunyardadakumagodewaAllahcewa,dukdakuskurensu,shiAllahahakanyaadana MaganarsadasakonBishara-Labarimaidadinjinan.

SunsanicewaakwaiKiristocikomacikinRomaKatolika.Wannangaskiyanehakakumaayau, bakadaicikinRomaKatolikakawaiba,ammaharmacikinIkkilisiyoyidukadasukayikuskura lokaci-lokacimutanekantuhumeyanLutheranajahilcewaisunyiimanicewasu,dasukadai,su nekawaiKiristacikinduniyananbabuabindayafihakanisadagagaskiya.

Amma kash, a lokaci daya ta Tajadidin Lutheran ke kawo Bishara cikin haske kuma, sai ga wadansukungiyoyiiri-irisartsenaFurotestasukatasokuwacikinkuskurenasu,waddayajawo wa ruder yawan dariku gora a yau. Dukan yawan iri-iren dariku na Furotesta na bi diddigin asalinsuzuwakodarikar Wandaakekira“Rifom,”kokumanakungiyoyimafitsargeratundaga lokacin Tajadidi, tare da iri-irin sartsasun kungiyoyi da suka yiwo asali daga Ikkilisiyan da ke wadannanzamaninTajadidi.Yawandarikudairi-irenkananankungiyoyicikindarikunzaizama mamaiwandakekallonsuawajekamaraburikitacenerudewabasaraiakaidalalle,rabawacikin Kiristanciabubuwanemaibankunyatodayakeyandadamar saukiabayyanairi-irindarikokin nan tare da takaitacen sharhohin tarihim Ikkilisiya mai kama da wannan, mai abin kunya na rabawa, Kirista ya zama abin gaskiya da mai rashin kuny, baa bin da Ubangijin mu ya nufa wa mutanensabane.Amma kamamsarzaaiyasamotacikinsalodamukeluradashiayau?Sheka dagudungaggawaryamutsewacikiniri–irinyarjejeniyakokullaalkawarizamanhadinkaigu

dayanadarikokiKiristadabayyanawana“Cikakkenhaduwakoyisakaramantijibitare?” Babu.

Daidai kamar abu kunya kamar rabawa cikin Kiristanci kokari ce ga shirya bambanci tsakani Kiristocikantusheabindaakasaniwai“tausasakosasantarabe-rabe”.Yawancikullaalkawari zamanhadinkaiayausundanganara'ayikankullaalkawarigasabanigamedakoyarwarmaganar Allah.MafikyaushinehanyardawadannanIkkilisiyoyisukabidasukaniyyakankiyayegaskiya Kirista:nunimaibangaskiyayanasabanidaniyyaryikokarinshaidagagaskiyamaganarAllah da aiki zuwa ga kulla alkawari ko yarjejeniya ainihin, da inda wannan bai yiwu ba, su ki nuna zumunci cikin Bishara- Labari mai dadin ji nan da dukan abubuwa da bai kasance ba (gani 1Korintiyawa1:10daRomawa16:17)

MuhimminBarazanaGaIkkilisiyaAYau

Abumafishawokandukanwadannanmaganganunyaushinekusan-jimilamikawuyabasharadi zuwagara'ayinduniyanaIliminsaninAllahmaisassaucinra'ayidamukesamucikinyawanci Ikkilisiyoyiwandaakekira“KiranaKa'ida”Hakayasashakkakokushewagamedakowaneyin da'awadataskigmaimaigaskiyadakinkarbarwaninacicewaakwaigudanekawa,dagudanan kadai, gaskiya mai tserar da, kuma da ke samuwa da kafe ko gano cikinYesuAlmasihu kadai. Wannan salo ya riga yay i aiki na samu hanyarsa mai zurfi zuwa cikin manyan muhimman Majami'u,KatolikadaFurotestadukadaidai.Abindayawancimutanemasukyau-niyyabasu farga bas hi ne cewa cikin yawanci darikun Kirista, duk da babban majami'u na Lutheran cikin Amirkadakewayenduniya,LittafiMaiTsarkibaacikayiwakalloamaiainihinMaganarAllah ba.MasukarantawannansusanicewaIkkisiyaLutheran-ReshenMissourisunacingabadanace cewaLittafiMaiTsarkishinemaganarAllah,marafaduwadamarakuskure.

Mu'ujizai na Littattafe duka Tsoho da Sabon Alkawari. Rai yau kungiyan ilimin sanin Allah (Tauhidi)daPastocidagawannanbangarenasassancinra'ayiaIkkilisiyoyinayinla'akaridasu cewa yawancinsu kagaggun labarai ne kawa. A ganinsa abubuwan da suka faru a rayuwar UbangijinmudaakarubutacikinBisharabaabunedazaayila'akarisuabingaskiyabane,amma daisunahikayar,mafarineKiristanafarkosukaKirkiradananatamaimatawadonshawokan faduwar gabansu game da mutuwar shugabansu Yesu. Wadansu masana a cikin kokarinsu na gyaggyarairira'ayimaitsauri,ayausunakarfafadacewaabingaskiyanalabarinLittafibashine maganarba,ammadaimeneneabindakecikinayoyinkedama'anagamaikaratunshinebabban abu.Gwargwadonmasuwannanra'ayinaLittafi,abingaskiyanaabindakecikiayoyinbashine makasudinba,ammadai,amsardawadannanabubuwandakecikiayoyin,gaskiykoa'a,kekawo kojawoganewardagamaikaratun.NankenanLittafiMaiTsarkiyakasancedaikonkadaiamai kamadatahanyardamukandangantaikogakowanealmarakonikayarmafaridakedakarfina motsamugaimanidaaikatahaka.

Barimudaukimisaligudadayakawainayaddara'ayimasusassancimairinjayanaLittafiMai Tsarki ke ba da sakamako cikin kulla alkawari ga zaman hadin kai na darikoki Kirista dangane kankullaalkawari gasabani,Misalin,donmenenezaizamacewaakwaiwanisabanibangaranciIkkilisiyayaugamedamaganarYesuna,“wannanjikinaneda” “wannanjinninane”idanbaza zamadatabbasYesuyafadiwadannankalmomi,kuwabafa'idarbariyatsayagamedasuahanyar samucikakkenkullazumunci.Ka'idadayanenaaikatakansacikinfilayedayawanakoyarwar Kirista.

YauIkkilisiyoyidasukadaidaitabangaskiyatakingaskiyanLittafiMaiTsarkiMaitarihi,sunyi jimiri da har yabawa malaman karya da ke tsakaninsu. Mun lura da alamu da yawa haka na wannan;jimiridakisanyaracikincikikafinhaifuwatazubdaciki,yardadaharmadashawarta dangatakarliwadi,nadamatasuzamaPastocidaharyanzumanadayanliwadizamanPastoci,da magaba.Lokacindawdannanmagamuzasukarbidaukarhankalimaiyawacikinkafofiwatsa labarai,zasukasancealamunamatsalamaizurfisosai-shakkakumagamedaingancidagaskiyar LittafiMaiTsarkiMaganarAllah.

YinArangamadasuKalubaleYau

Munaraguwayauacikinlokatamasucanjawadaiacesakewa.Zamusomamuboyekanmudaga wannanhalingaskiya,komununakamarcewabahakabaneammainmunyihaka,munarudin kanmune.fiyedanakowanelokacihakamunabukatargaskiyarmarasakewanaAllah.Kiristada kesonzaunaamintaccegamaganarAllahdolenegaskiyasaiyakoyadayinnazarindaktarina Littafi Mai Tsarki, su yi wa kansa idon sani dare da tarihin Ikkilisiya nay au da kullum, da kasancewamaisabuwadasalonazamanidazancenahalinyanzudaIkkilisiyakefuskanta.Suna bukatakarbarkoyarwamaiyawanakwaraidamaizurficikingaskiyarKiristadagaPastocinsuda kuma sauran maikatan Ikkilisiya Amintatun iyaye na bukatar yin aiki da idon basira tare da yaransudataaddu'adayintunanikanmaganarAllah,sukoyamasugaskiyanayaudakullumna bangaskiyarKirista,sunaamfanidakaraminKatikisimnaLuther AlmajiranmutanenaLutheran nabukatakumasukasancedasabawadaLittafi(Takarda)daidaituwanaLutheran,hakasuzoga sanimeneneyakedaikirarizamanLutherannagaske.

Mutane suna da marmarin yunwar abubuwa cikin rayuwarsu na rubhaniya. Ba za su kuwa iya fadarsudaidaimenenewannanabinba,ammadaisunamarmaridayunwardonshi–musmman matasamasukuruciya.Dayawansususamiisasshekodaabinbadanishadidabakomecikina al'adumaifarinjinninayanzu.Dukbaikawatardasubatakokarisukwaikwayaal'adanba.Suna nema ibadar ainihi na halin gaskiya, ba wai iri ma jabu na al'adun talabijin ba. Ikkilisiya (Majami'u) na wanda ake kira “na ka'ida” sun cigaba da raunana cikin babbar kasha domin a karshenbabuwanidalilisukasanceidanbazasuiyamikawaniabumaiyawadabamdazaaiya samu cikin wani kungiya ko kulob zuwa ga taimako da sada zumunci ba. lokacin da majami'u (Ikkilisiyoyi)basudaniyyadayardarmkoiyacedatabbacicewaYesuAlmasihushiazahiriDan Allahneba,mutumnabiyucikiTirinitiMaiTsarki,haifafetabudurwauwatasa,dakumacewa mutuwatasahadaya(sadaukarwa)nedongabadayanzunubinduniya,dakumacewadagaskiya ya tashi da jikin daga matattu, to babu wani amfani na shelarsa ma kwata-kwata. Duniya bay a bukatar mai gida na ruhaniya, malami mai ba da haske, ko dai wani shugaba na kirki da rawan gani.Tanabukatarmaicetodagazunubidamutuwadawuta.DuniyanabukatarYesuAlmasihu.

Gaskiyanayantawakaryanabautarwa,KingaskiyarAlmasihuyanasazamanbawagajahilci, tsoro,zunubi,damutuwa.ZamanbautarnansakamakonakarsherabuwadagaAllahzuwacikin wuta, kuma har abada karkashin hukuncinsa da tofin Allah tsine. Amma akwai yanci gama Ubangijinmuyayimanaalkawariwai,“IndaikuncigabadarikeKoyarwata,kualmajirainane na gaske. Sa'an nan za ku san gaskiya, gaskiyar kuwa za ta ba ku yanci” (Yohanna 8:31-32). Ikkilisiyoyi na cikin Katon matsi ko damuwa, har ma Ikkilisiyan da suka niyya su kasance da zamanatarihinagaske,IkkilisyoyiyardarmimaninaLutheran.Matsinnazuwanedagawajen Ikkilisiya, amma har daga cikin Ikkilisiyar ma. Ubangijinmu ya gargade mu game da malamin karya, “Ku yi hankali da annabawan karya wadanda suke zuwa wurinku da kamanin tumaki ammaacikisukyarketainemasutsananinyunwa”(Matiyu7:15).

TayayazamuiyadaddagewamatsikanIkkilisiyaLutherangadaidaitadaraunanakantadaga naciyakangaskiyarLittafiMaiTsarkidasukayiyardarmimaniakaitundagalokaciTajadidi?Za mu daddage wadannan matsi kawai ta kasancewa ko zauna mai kauri anaga cikin gaskiyar maganarAllah,LittafiMaiTsarki.Dayawalokataimaihadarori,saidayawanbukatarangamai karfi don rike mu tsantsan ga maganarAllah.Yardar imani na Lutheran sune wadannan angar. YardarimaninaLutherankansusunfahimcewannanlokacindasukarubutacikingabatarwana Takardardaidaituwana1580:

Abinwajibimaitsananidabukatacewacikinfuskantarkuskuremasumamayamai yawa, abin kunya mai tsanantawa hargitsai, da rabawa fiye da samani bayani na Kiristadayarjejeniyanadukanyardamadasukatasogakasantuwaciki-dayakafawa maikyaucikinmaganarAllahdadayabisagwargwadonwaddakoyarwamaisabta zaiiyabambantuwadaganakaryadakumababarinabubuwayazama yantacceda kumaasararigamasushigadafici,mutanemasujayayya,wandabasasoayialtilas gawanihayaddakafafasabtaciyarkoyarwadonmotsagardamamaiabinkunyana sonraidakumahadadakarekuskurenashirmedagawaddakadaizaiiyasaakarshe koyarwanagaskiya(maidaidai)zaizamagabadaya boyayyedabatawayaddababu waniabukuma dazaaiyawatsagazuriyarbayafiyedara'ayoyimarastabbasda kuma mai wata-wata. ra'ayoyi da yin zato mai rikici” (Gabatarwa ga Takardar daidaituwa,sakinlayi22,Kolb/Wengertshafi14).

MabiyaLutherannafarkosunkoyicewakayaddadebadabayaninadaktari,koyarwanaKirista abindoledonrikeIkkilisiyaashiryemaikaurikanmaganarAllah.Kowanesa'anaLutherandole sukoyiwaccandarasiharhaka.MaganarAllahnamotsaKiristanLutheransucetaredatabbacin murna da dukan karfin zuciya, “Da wannan mun ki da yin Allah wadai da”. Wannan kama ninkibiyunayardarmimaninmaganarAllah,fadingaskiyardakinkuskuren,nafayehalindukan wandasukeyinbegezaunaLutherannagaske.

MurnaMaiHakuriDaKarfiMaiHankaliKwance

Sam ba za mu kalubalan ta sakar zuwa hali wadda ta zama duka n agama gari cikin wadansu gungumutaneba.lokacindamungababbarkalubaledakekwanciyaagabanmu,munariyagafid daraikokarayadasakardacikintausayinkaidamatsahannu.Kodayakekullummunazamaa fadake,dakodayakemuniyafargagamedagaggawadakenaaikinmishannawandaUbangijiya bayar,munatafiyacikiniri-irinaikidasana'anmunarayuwataredamurnamaihakuri,dakuma taredakarfimaihankalikwance.Donme?dominmunsanicewaUbangijiwandamukebautar hidimarsayanaaddu'akullumdonIkkilisiyarsa,kullumyanataredamudakumakullumzaiyi mana jagora, tsare da yi mulkin Ikkilisiyarsa a duniya. Tare da sarki Yehoshafat taAlkawarin Allah mun ta'azantu sarai, “kada ku ji tsoro, ko ku fid da zuciya ... gama yakin ba naku ba ne, amma na Yahweh ne” (2 Tarihi 20:15). Saboda haka, “hali na tsoro” wadda ya riko wadansu KiristamasudamuwadashineabindaUbangijinmukebegedonmutanensabaakowanelokaci mu masu idon basira ne, ba masu nuna shakku ba. mu an sa mana al'amata murna na Ubangiji waddayakasanceshinekarfinmu.Cikinwannankarfi-cikinkarfinsa–munacigabacikihkurida idonbasira,amintaccegaLittafiMaiTsarkidayardarmimaniLutheran,cikinaikidokidababba aikinmishannaIkkilisiya.

Gamutanedakenemasabuntawarruhaniya,Almasihuyabadasabonhaifuwatawankewana ruwataredakalmacikinbaftismaMaiTsarki.Gawadandakenemadangantakanakansutareda Allah, Almasihu ya bayar da jiki da jininsa, karkashin gurasa burodi da ruwan inabi, don gafartawa,raidaCeto.Gawadandakeyinfamadanauyinlaifi,Almasihuyanafadamasukalma yafewasulaifitabbataccedakumanamusamman.Gawadandakumanajisunbata,batareda sanin hanya ba, da kuma ba tare sauran sa rai ba, Ubangiji na zuwa game su ta cikin wa'azi da koyarwadanazarikotunanikanLittafiMaiTsarki,waddasunakamarruwanrafimaisanyidana shakatawa,fitilakuwamaihaskecikinrayuwanaduhu.

Garin da yawanci mutane ke name hanyar ruhaniya ga alama daga kowane mashawarci na taimakon kai wanda ke bullowa kan lacca na rana, Ubangijinmu na ci gaba da aika da Pastoci amintatuwandazasuyikiwo,jagorantakoshugabantadakuladakokiwataIkkilisiyarAlmasihu taredaKalmarshidasakaramantainabaftismadajibi.Acikinzamanimailuracigabanacikin fasahasadarwa,mutanesaidadijiakadacesukedakumaawarefiyedaDa.Nankuma,saisuka samo abin da suke ta nema cikin Ikkilisiyar Ubangiji, sai a tare, kamar yan'uwa – Dan'uwa da yar'uwa ba Ubangiji, suna daukar nawayan wahalar juna, yin hawaye da wadanda ke kuka, yin farincikidawadandakefarinciki.Sunakuladajuna,nunakaunaharkamaryaddshiyakaunace mu.HutuakarkashindukanwadannankyautaidadukiyoyigaskiyarmarassakewanaAllahna kwancecikinAlmasihu,waddaanbayargadukanKiristasurabadaayyanasu.

AkwaiGaskiya.Allahyakuwabayyanashi.Allahyabayardashitaracikinkalmarsa,waddasam bay a kuskure ko yaudaraAkwai da'awar gaskiya da yawa masu gasa don dauke hankalin Mu, amma guda daya nan kadai wanda ya taba da'awa shi ne gaskiya (Yohanna 14:6) shi muke girmamadayabonsa.Shimukebautadayimasabiyayya.Shimukebidakumatakansasarai mukeginuwa.YesuAlmasihudayane,jiya,yaudaharabada.Mataredasaraitabbataccedana musamman,kankamadatsarecikinrayuwarshi,mutuwadatashinsadagamutuwa,munaayyana YesuAlmasihushinedayawandayafasaarabesarkokinshaidanwaddayarikemufursuna–a daure a sakamako na zunubi, ya yantar da mu mu zama mutanensa, muna hidimar bauta masa yanzudaharabada.Baridukayabo,girmadadaukakasukasancegareshi,wandataredaUba,da kumaRuhuMaiTsarki,Allahdaymaimulki,aduniyababuiyaka.Amin.

MeneneAkan…

Bishara

InamukugaisuwacikinsunanYesuAlmasihu

Ubangijinmu wannan kasidan an shirya ta ne ga nuna yawan bukatar da muke da shin a Bishara (Labari Mai Dadin ji), me ya say a zamalabaramaidadinji,yaddamukakarbeta dayaddamukaamsamata.

MeyaSaMukeBukatarBishara?

Ba za mu iya da gaske fahimtar yadda sakon Bisharayakedkyaubasaiinmunfahimciirin munidalilindamukecikinbataredashiba.mu masu zunubi abin tausayi ne. muna zunubi kullum da ba mu kuma cancanci wani abu ba saidaifushinAllahdahukuncikodaihoro.

InbataredaYesuAlmasihuba,halindamuke cikidazaizamababusauransaraiba.kwatakwata. Littfi MaiTsarki ya siffanta yanAdam mataccenecikinketahaddi(doka)dazunubi. Inbataredatausayikojinkaidatsabtacewana AllahtajininYesuAlmasihuba,dadaiabinjira donmukadaishinehukuncinaharabadacikin wuta. Haka, muna bukatar Bishara – ruwa a jallo!

MeneneBishara?

Kamar nan a turanci “gospel” watau Bishara Kalmar an yi fararar ta ne na Kalmar yaren Girka mai ma'ana, “sanarwa na labara mai dadin ji”. Bishara labara ne mai dadin ji cewa Allah cikin Tiriniti (Uba, Da, da Ruhu Mai Tsarki)yayankeshawarabazaibariyanAdam lokacin da Adamu da Hauwa'u ko Hauwa'u sukafadacikinzunubidafarko.Allahyayanke shawarananwurincewazunubidamutuwaba zaizamashinekarshenkomeba.shiAllahyayi alkawarizaiaikodamaiCeto.

Amma sa'ad da lokaci ya cika sosai,Allah ya aikodaDansazuwacikinduniyarmutawurin budurwaMaryamutahaifeshi.YesuAlmasihu

Ubangijinmuyayirayuwamarasaibidonmu. A kan gicciye, shi ya karba horo da hukunci don zunubai na dukan duniya, ya mika kansa hadaya maras aibi don zunubi. Yesu ya tashi daga matattu, ya ci nasara bisa kan dadaddun abokan gabanmu (magabtan) zunubi, mutuwa dakumashaidan.

Saboda haka, ko wani Kirista mai bi yana iya tare da murna mai yawa da tabbaci ya bayyanawagabanduniyagabadaya:“Ubangiji naYesuAlmasihuyafansheni,batacenmutum dawandaanyankemasahukunci,yasayenida kuma ci nasara a kai na daga dukan zunubai, dagamutuwa,dakumadagaikonashaidan,ba da zinari ko azurfa ba, amma da jininsa, mi tsarkitaredakumawahalanaazabadayasha namaraslaifidamutuwarsa.”

Wannanwanelabaramaidadinjinemaigirma! Allahmakdaicidawwamamengaskiyadamai iko duka ya zo cikin duniyar mu ya zauna, ya sha wahala, ya mutu da tashi kuma don mu. Mu, wanda maras tasrki da mara adalci, mun karbigafaranadukanzunubanmudahakamun karbi tsarki maras aibi da adalci naAlmasihu MaiCetonmu–nakyauta-zalladominkaunar sa don mu. Wannan shi ne labara mai dadai! WannanshineBishara!

TayayamukekarbarWannanBabbarCeto CikinRayuwarYau?

TayayazamuiyakarbagafartawadaAlmasihu ya ci nasara a kai don dukan duniya don kanmu? Ta yaya kuwa abin da ya faru a kan gicciyefiyedashekaru2000dasukawucezai gudanazuwacikinrayuwarmuayau?

NanmaakwaiLabarimaidadikwarai.Allah,ta bishararsa, na mika mana gafara da taimako kanzunubicikinhanyoyinfiyedadaya.Allah

cikinalherinsamaialbarkanabanmamakine. Allah y aba mu Bisharsa ta maganarsa, ta Baftisma, ta Sakaramantin jibi, da kuma ta kirarikofurtalaifidagafewarlaifi.Wadannan sunehanyoyidaAllahkanshigarayuwanmu yau ga shafa mana takan mubabbance (muhimmin)cetodaAlmasihuyacinasararsa donduniya.

RuhuMaiTsarkinaaikitamaganargahaliteda rike Bangaskiya cikin zuciyar cewaAlmasihu shineMaiCetonduniya,dahakamaicetonmu ma. Littafi Mai Tsarki shi ne maganar Allah, rubutacce don koyo da karfafawa. Littattfe na cike da labara mai dadi na YesuAlmasihu da dukaabubuwadayayidonmu.TaKalmarmai dukan iko, cike da Ruhu, Allah ya tattara mu zuwacikinIkkilisiyarsa,itaceuwanagaskiya waddataHaifadarenonmukowaneKiristata KalmarAllahnan.RuhuMaiTsarkiyananana hallarce, mai ci da rayyaye ta Kalmar lokacin daanayyanakoshela,jidanazarikumatunani akai.

Sakaramanti na Baftisma ruwa ne kunsa cikin umurninAllah da hade tare da KalmarAllah; kokamaryaddaManzoBulusyacecikinLittafi MaiTsarkiTsarki, "Wankewa na ruwa tare da Kalmar”TaBaftisma,ansamuabokantarayya cikikonamutuwadatashinAlmasihu.Saboda haka,munsanicewaBaftismanaaikatagafarar zunubai, ceto daga mutuwa da shaidan, da ba daraimadawaminaharabadawadukawanda sun ba da gaskiya. Tun da yake Baftisma na hade da Kalmar da alkawarin Allah, to da gaskiya ne ita ruwa ce mai ba da rai, mai albarka cikin alheri – wankewa na sabon haifuwacikinRuhuMaiTsarki.

Almasihu yay i tanadi shafa wa Bishara na musamman ta ikirari- furta laifi da yafewar laifi. Ikirari da laifi watau furta laifi shi ne yarda da zunubanmu ga Allah da karbar gafartawarsa daga Pastonmu, kamar daga Allah ne kansa, babu yin shakka, amma gaskiyamaikauricewatahakazunubanmuan

gafartarsugabanAllahcikinsama.Hakadai,ta umurta naAllah,Almasihu kansa ne ya ba da amanaryafewarlaifiwaIkkilisiyaKiristatasa da dokance mu ga yafewar juna daga laifizunubai.

JibinUbangijijikinsanenagaskiyadajininsa na YesuAlmasihu, karkashin gurasa – burodi da ruwan anabi, Almasihu kansa ya kafa da al'adancemana,donmuKiristamucidakuma sha.CikinjibinUbangiji,jikidajininAlmasihu neakebamukamardukiyadakyautawaddake rike rai da bangaskiyar mu cikinsa. Idan kona jinrashinkarfidanauyinkayarka,saikatafida murna ga sakaramantin nan da karbar sabunta karfi,jinkaidakarfi.

WadandasukesongafartawataAllahdakuma sonjidadinhallartanaAllahacikinrayuwarsa, za su ji yunwa da kishirwa don Kalmar da sakaramanti. Tare da mai Zabura za mu ce “kamar mai jin kishin ruwa haka rain a na marmarinkayaAllahmairai.Yaushezanzoin ga fuskarka yaAllah?”Allah ya tanada hanya kowandazaakarbeshi.kamarhaka,Kiristaza su yi yunwa da kishin KalmarAllah, yafawar laifi, sakaramantai da sauransu. Muna da tabbaci cewaAllah ya gamu da mu da ba mu abin da muke bukata na cikin hanyoyin alherinsa.GafartawardaAlmasihuyacinasara kai don duniya akan gicciye ya shafa mana ta kanmu ta Allah cikin kalmarsa da sakaramantai. Wane iri abin murna don mu ta sanicewaindaakwaigafartawarzunubai,nan kumaakwairaidaceto.

Haka,munbadagaskiyacewabazamuiyaba, ta halin kanmu ko karfin kanmu, mu ba da gaskiyacikinYesuAlmasihuUbangijinmu,ko kuma iya zuwa wurin shi, amma Ruhu Mai TsarkikanKirayemutaBishara,yanahaskaka mu da kyautarsa yana tsarkaka mu da kiyaye mu cikin bangaskiya na gaskiya. A daidai wannan hanyar, yana kira, tattara, haskaka da tsarkake dukan Ikkilisiyar Kirista a duniya gudannan. Cikin wannan Ikkilisiyar Kirista

kullum yana da albarkacin gafarar duka zunubanmu,dakumazunubandukamasubi–masubadagaskiya.

Ta yaya Allah na sa mu Amsa zuwa ga Bishararsa?

Muna kaunarAllah domin shi ya kaunace mu da farka. Gama Ubangijinmu yana aiki cikin mudukazuwaganiyyadagayinabindakemai faranta masa rai. Kirista suna lura da Dokoki GomanaAllahgasaniabindayakefarantawa Allahraidaniyaryimasahidimacikingodiya donbabbarcetodakenasucikinAlmasihu.

Daga maganarAllah mun koyi cewaAllah na somusashinafarko,fiyedakowanemutumko abu, ga girmama sunan shi da kada mu wulakant shi, ga ji da biyaya da maganarsa. Yarasukasancemasugirmamadabiyayyaga iyayen su da wadanda ke da iko. Umurni ne cewa mu kuwa sai mu lura da zaman lafiyar saura, kada mu yi abin da zai cutar ko yiwa makwabcinmu rauni. Mu kuwa yi rayuwar kamun kai na sabta daga zina da fasikanci da rayuwa nagari, tare da mazaje da mataye na kaunadagirmamajuna.Cikinluradanzaman lafiya makwabcin mu da taimaka masa ga ingantakaremutunci,mallakadasana'arsa,sai mu kuma mu kula kada mu yi karya game da makwabcinmu, amma sai mu taimaka, ba da goyon baya da tsare shi cikin kowane bukata, daakarshe,mugamsu–masufarincikidabin daakabamu,dakadamusoabindabanamu ba.

Wane murna mai gatanci da muke da shi ga hidimarAllahdasaura!Shiyabamudamaga shaidar bangaskiyarmu duka ta ayyuka da maganarmu.

TayayaBisharayazamaboyayye?

Bishara ta zama boyayye ta mutane wanda ke daniyyamaikyaudasukesosukarfafarayuwa naayyukamasukirkikokyau,saisukakarasa sa Kirista ga tunani a ce dai ga yin tsammani cewataayyakansunakirkiwatauaikinsumasu

kyaunesunsamiceto.Wannanbabbanhadari ne.TawurinKalmarshidasakaramantai,Yesu Kullum yana aiki cikin rayuwarmu ga gafarar zunubanmu da karfafa dangantakar mu da Allah. Allah kullum na karbar yabo don cetonmu. Shi ne wanda yake aiki a cikin mu. Wannan ba wani abin da za mu iya yi ba. ayyukanmumasukyaukonakirkisakamakon kaunarAllahdakecikinzukatadarayuwarmu ne.ayyukakirkinmucikinwannanrayuwabas acetonmu,Almasihukadaishinemaicetomu. Aiki ko ayyukanmu na yin hidima ne ga makwabci da nuna wa duniya cewa muna yin godiy don jinkan Allah da tausayinsa cikin rayukanmu.

WanihanyardaBisharazaiiyazamaboyayye shi ne idan an karfafa da yawa kan amsar bishara ga motsin rai.Wadansu Kirista sun ba da gaskiya cewa in ba wai sun sami wani iri halin motsin rai, sani wani baiwa, ko jin wani irin “suna cikin ruhu mai yawa,” to suna gani subaKiristadagaskeba.abinbakincikineda gaskiya cewa wadansu mutane na duba cikin zukatansunedonkullacewasuyayanaAllah ne, maimakon sa ransu da aminci cikin makasudin aikin Almasihu don su, da kuma cikinhanyoyidaAllahkeamfanidasugazuwa wurinsu–Kalmarshidasakaramantai.

Idan mun sami mun fara tambayar kanmu, “Shin ina isasshen aiki?” ko tsammani, ko ma menakeyikome,donkotayayaAllahzaiyafe mani” to lalle muna cikin hadari na rasa Almasihu da gafartawarsa. Kullum muna dubanAlmasihudakumasaranmudaaminci cikinsa.Shinemaicetonmu.Kuma,labaramai dadinkenan!

Dukan albarka, girma, godiya da yabo sun tabbata ga Uba, Da da Ruhu,Allah wanda ya cece mu ta alherinsa. Duka daukaka zuwa ga darajarsa! Ya Allah daya cikin uku cikin can sama, ka bayyana kaunar cetonka. Sunanka maialbarkamuntsarkake.

MeneneAkan…

Littafi Mai Tsarki

Gaisuwa gare ku cikin sunan Ubangijinmu YesuAlmasihuLittafiMaiTsarkizaicigabada zama littafi mafi sayarwa na dukan lokatai.A duk zamanai, Littafi Mai Tsarki na tanada Ilhama, fanin ciki ko ta'azantarwa da jagor ga wanda suka karanta shi. amma shi Littafi Mai Tsarki kawai abinda ta fi na ilhama kadai? Wannanwakeneammafiyedahakasosai!

Bari mu kasha yan lokta muna duban wdansu muhimman gaskiya game da Littafi Mai Tsarki.

MeneneLittafiMaiTsarki?

DafarkodaiLiattafiMaiTsarkiansamosunan dagayaranGirkansanidasunaBible.Ma'anar BibledaGirkancishine“book”,Littafinan.To menene wannan “Littafi mai kyau?” wannan tambayarnadaamsabangarebiyune.

Na farko, Littafi Mai Tsarki a gaskiya tari na littattafe ne su 66 ne daidai- daga Littafi na farko, Farawa zuwa na karshe, Ru'uya Ta Yohanna(wa'ayinYahaya).WadannaLittattafe sunmikacikinlokataizuwanashekaruaru-aru wataudubanshekarudakumaanrubutasune ko cikin yaren Yahudanci (Ibraniyanci), Armayanci ko dai yaren Girkanci. Akwai iri irinrubutumasuyawacikinLittafiMaiTsarki. Labarainatarihi,annabci,waka,lafazi,wasiku da ma haka. Daga ra'ayi kawai nay anAdam, babu wata shakka game da cewa Littafi Mai Tsarkifitaccenaikinenaadabi.

Na biyu, amsa na mafi muhimmanci sosai ga tambaya, “menene Littafi MaiTsarki?” shi ne wannan Littafi Mai Tsarki shi MaganarAllah neLittafiMaiTsarkitarintunani-makalmomi nakwarki-waddAllahyabayargamarubutana Littattafen Mai Tsarki. Littafi Mai Tsarki kyautanedaAllahyabayargaIkkilisiyarsa.Ba tarin ne na hikaya na da hikayar mafari ba.

Littafi Mai Tsarki hanya ce tabbacce da na musamman waddaAllah Ruhu Mai Tsarki na amfni da shi ga sadar da maganarAllah zuwa garemuyau.

TaYayaMukaKarbiLittafiMaiTsarki?

Littafi Mai Tsarki kanta ta bayyana yadda mukakarbeta“dukaLittafihurarreneimfashi ne na Allah da kuma mai amfani ne don koyarwa, tsawatawa, gyara da horar da mu cikin adalci” (2 Timoti 3:16). Mun karanta a wani wurin kuma cewa, “Gama maganar annabcibatatabazuwatawurinnufinmutum ba amma Ruhun Allah ne ya shiga zuktatan mutaneyasasusufadaabindasukakarbadaga wurinAllah”(2Bitrus1:21).

DominmutanesunsanicewaLittafiMaiTsarki MaganarAllah ne na gaske, an kwafa da sake kwafarsa tare da hankali mai zafi da kula ga sashe, harafi ta harafi, kalma ta kalma. Ko da yake yau ba mu mallaki na gaske, Littafi na asalinaLittafiMaiTsarkiba,munadatabbaci cewaRuhuMaiTsarkiyaadanamanamaganar Allah.Yinnazarimaihankalinadubanyawan kwafa na sabon yarjejeniya (Alkawari) sun bayyana cewa ko da yake akwai kalilan bambanci tsakanin iri-irin kwafan, babu wani wuriindawanikoyarwamafimuhimmancina Littafi Mai Tsarki, da ke da gardama ko karyata.

Littafin Mai Tsarki cikin harshen Turanci an fassara ta daga yaren ko kuma harsunan sun a asali. Idan mun yi amfani da tabbataccen fassara, muna da tabbas ko kuma mun sani cewa muna da gaskiyar maganar Allah na hakika. Kome da ke magna na Allah cikin Yahudanci(Ibraninci),AramancikoGirkanci, shi ne ma maganar naAllah cikinTuranci, ko kuma cikin kowane sauran harsuna ko yare, matukar fassarar amintancce ne ga harshensu naasali.Tabbatatunfassarardamukedasusun

kunsawataunaTuranciKJV,NKJV,RSV,NIV daNASB.

Don Me Littafi Mai Tsarki na da MuhimminciHaka?

Wani zai iya ce “Littafi Mai Tsarki na da Muhimmancigarenidominnafadarmaniabin dazanyi”dawanikumazaiiyace,tasarinaDa nannatunasheniyarantakanako“LittafiMai Tsarki Littafin jagora ne don rayuwa na kullum” wadannan amsoshi duka suna da kwayar gaskiya, amma sun yi kuskure sani na ainihi don me Littafi Mai Tsarki na da muhimmanci.ShiLittafiMaiTsarkintushene tabbatacce da na musamman ne don sani waneneYesuAlmasihuyakedakumamenene yayidonmu.

Yesu yace, “Wadannan Maganar Allah kuwa sune suke ba da shaida a kaina” (Yohanna 5:39).BabbarsakonaLittafiMaiTsarkishine labara mai dadi na ayyukanAllah ga sulhunta duniya zuwa gare shi ta rai, mutuwa da tashin Yesu daga mutuwa. A duk tsoho da sabon AlkawarinaLittafiMaiTsarki,babbarsakona Littafin shi ne labara na yaddaAllah ke cikin duniyashiryatagakarbarDansadadaiabinda Dan ya yi lokacin da yana nan duniyar. Tana kumasanardayaddaIkkilisiyatakarbosakon nanmaigirmanaCeto,dayaddatayigirmako karu daYaduwa a duk sananin duniya. Luther saudayayatabakwatanciLittafiMaiTsarkida zanin goyo ko tufafin da an nada jaririYesu a ciki.AhakadaYesushinecibiyarLittafiMai Tsarki.

UbangijinmuYesuyace“Indaikuncigabada rike koyarwata, kuAlmajraina ne na gaskiye” (Yohanna 8:31). Allahntakar iko da tabbataci inganci na Littafi Mai Tsarki bai dogara kan mutane daAllah ya yi amfani da su ga rubuta Littafi Mai Tsarki, ba kuma kan goyi baya na LittafitaIkkilisiyaba,ammayadogaranegaba dayakangaskiyacewashimagananaUbangiji ne. Ina yadda muka san da wannan. Wannan yardarm imani na Littafi Mai Tsarki da cikakken iko shi ma daya sashin tabbaci na

bangaskiyakoamincidaAllahyabayarmana bunakyautane.

Yan'Adam na gaskiya an basu maganar daga Allah na ainihi su rubuta. Kamar yadda

Ubangijinmu Yesu Almasihu shi mutum da kuma Allah na gaskiya, kwarai Littafi Mai Tsarki shi ma da gaskiya Magana naAllah da kuma rubutawa na Yan'Adam ne. har da

UbangijinmuyadaukijikinamunaYan-Adam yantaccedaga zunubi da kuskure, kamar haka Allah yayi amfani da Yan- Adam ga tanada rubutacciyarwahayinakanshidakeyantacce daga kuskure. Haka mu ba da gaskiya ko amincicewaLittafiMaiTsarkidukbiyutakasa kuskure (maras faduwa) da kuma yantacce dagakuskure(bayakuskure).

LittafiMaiTsarki na da Muhimmin bambanci sosaiwandawaninabukatarrikecikinzuciyar bidabigafahimtarLittafiMaiTsarkindaidai. Bambanci tsakanin shari'a da Bishara. Littafi Mai Tsaki na bayyana cikakken maras abin tsarki da adalcin Allah, da kuma tsammanin shinakamala.Dokartashi,wandatakaitamafi kyau duka na cikin Dokoki Goma, ta bayyana kotonatawayezunubinmudarashiniyawaga ceton kanmu. Bishara shi dai labara ne na murnacewaUbangijinmuYesuAlmasihuyaba mu cikakken gafara daga zunubanmu ta rai mutuwa da tashinsa daga mutuwa bambanci, na daidai tsakanin shari'a da Bishara don mu. Iya bambanta ba daidai tsakanin shari'a da Bishara na da muhimanci ga fahimtar Littafi MaiTsarkidaidai.

Sakomafia'alanaLittafiMaiTsarkibashine DokakoDokokinaAllahba.LittafiMaiTsarki bakawaitarinaka'idodidonrayuwanakullum ba.LittafiMaiTsarkibaLittafiwaddakebada amsanatambayanakowanemaiyiwuwadaza muiyasamubane.kumabacewaLittafiMai TsarkiLittafinewaddazaiyitsinkiyakowane bayani na karshe game da abin da ke na gaba. Koyarwa mafi muhimmanci da kuma cibiya wataunatsakiyacikinLittafiMaiTsarkishine

Bishara- labara mai dadi na kyautar ceto na Allah ta wurinYesuAlmasihu. Bishara shi ne sako wadda ya mamaye Littafi Mai Tsarki duka, daga tsoho Alkawari (Yarjeniya) zuwa SabonAlkawari(Yarjeniya).HakaLittafiMai TsarkiBisharanecibiyar.

Mun sani cewa Littafi Mai Tsarki ba an ba da shikawaidonbayarwakantaba.bazamutaba sami ceto domin kawai muna da Littafi Mai

Tsarkiba.munsamicetotaUbangijinmuYesu Almasihu ne, wanda an bayyana shi cikin

Littafi Mai Tsarki. Mun gaskata Littafi Mai

TsarkidominmaganarUbangijinmunemunba da gaskiya cikinsa, haka mun ba da gaskiya maganarsagaskiyane.kuwamunkarbiabinda shiyabayar.ShiyabamuLittafiMaiTsarkin nan. Haka, Littafi Mai Tsarki shi ne tushe da dutsen kimantawa don kowane abu da Ikkilisiyakegaskata,koyar,yardarmimanida kuma aikata shi. don me? domin Littafi Mai

Tsarki hurare, Almasihu ne cibiya da kuma

BisharanecibiyarnamaganarUbangiji.

Ta Yaya muke amfani Da Littafi Mai Tsarki?

Littafi Mai Tsarki na da muhimminci don ma'aikatar Ikkilisiya. Ba a nufa Littafi Mai Tsarki da tsayawa kadai na kanta ko banda al'umma na masu bangaskiya da muke kira IkkilisiyarKiristaba.Abinbakincikinekwarai idan an ji cewa wadansu mutane na tsammani cewa, idan in sun karanta Littafi Mai Tsarki kawai,zasuiyakauracewakotsayadazuwan majami'a. Muna karbar kyautai Ubangijinmu taredamurnadabandace,“Munasonwannan, amma ban da wancan ba”. Zai zama abin rudarwaneidanbangirmamaiyawadamuke dashidonLittafiMaiTsarkisaiayiamfanida shi gas a weji watau kuma tilas ta rabewa tsakani Littafi Mai Tsarki da Ikkilisiya. Ikkilisiya taruwar mutanen Allah kewaye da sakaramantaidaKalmarAllah.Littattafenasu Wahayi ne tabbatattu da na musamman na maganar Allah da haka don a karantasu, a yi nazaridatunaniakaiwaKiristaaIkkilisiyada gidakuma.

My Lutheran mun farga Littafi dole ne a yi taffinta-fasaratagwargwadogagaskiyardake shine tsakiya ko cibiyar na Littafi MaiTsarki, naBishara,bagazabakotsintasuarabedasa su koya abubuwa da a zahiri sun saba tare da Bisharaba.sabodahaka,munabadakulamai hankali ga nahawa da kalmomi na Littafi Mai Tsarki,nanemanufafenma'ana,waddashine ma'ana na fili na abin da ke ciki. Mun gane cewa Allah Ruhu Mai Tsarki na aiki ta Littattafen nan ga halite da rike Ikkilisiya lokacin da ta kasance tare kewaye wa'azi na kalmadakumagudanardaSakaramantai.

Koyaushe in an yi wa'azi, koyar nazari, karanta, koya ko tunani kan maganar Allah, Ruhu Mai Tsarki na juya mutane daga zunubansu da jawo su ga Almasihu don cetonsu. Haka, za mu so muna cikin maganar Allah kullum. A gidajenmu muna karanta da tunanikanmaganartayinbincikadaiyalikona kadaici. A Majami'a, wakoki da hidimar sujadanmuanangasucikinMagananaAllah ne. Pastocinmu (Malamai) suna mana wa'azi kan tushe na darasosi Littafi da aka nada don kowane Lahadi cikin shekara na Ikkilisiya. Malaman makarantu na bi da yaranmu cikin ilimimaizurfinamaganar.CikinSandeSukul, yara na koyan labarai na Littafi da haka na samun tushe don rayuwarsu. Cikin nazarin Littafi na matasa da manya, ana nazari Littattafe cikin iri-irin hanyoyi saboda su iya sanardakumahaskakamudataimakonmuga fahimtar yadda za mu yi zaman rayuwar mu kamarmutanenAllah.

Wane Kyauta mai albarka Littafi Mai Tsarki yakemanadashidagadukanmutane!komeda Allah ke so mu sani game da shin a dauke ne cikin maganarsa. Ta wurin Littattafe masu Tsarki,RuhuMaiTsarkinatonagaskiyagame dahalinzamanzunubinmudalabaranamurna aikincetonAllahdonmutawurinDansa,Yesu Almasihu.DagaskemaganarAllahfitilacega kafafunmu da kuma haske ga hanyarmu (Zabura 119:105). Don wancan dalili muna addu'a, Ubangiji, ka rike mu tsayyayu cikin maganarka”.

MeneneAkan…

Karamin Katikisim

MeneneKaraminKatikisim?

Karamin Katikisim, da Martin Luther ya rubutocikin1529tarintambayoyidaamsoshi ne kan batutuwa shida ne: Dokoki Goma, shaidar Bangaskiya ta manzanne, Addu'ar Ubangiji,SakaramantinaBaftismaMaiTsarki, Ikirari da laifi – furta laifi, da Sakaramanti na Jibi Ubangiji. Luther ya so ne Katikism ya zama ta abin amfani ne ga mai kan gida ga koyar da iyalinsa bangaskiyar Kirista da rayuwa.

Tare kuma a kunshe cikin karamin Katikism akwai addu'oi na kullum, jeri na ayyukan yi don Kirista cikin iri-irin yadda Allah ya ba kowanehalinzamarrayuwa,dakumaLittafin ja-goradonKiristagayinamfanidashisa'anda suke shirin zuwa ga karbar Jibi Ubangiji. Yawancin bugu karamin Katikism na Luther masuzotaredabayaninaKatikism,dinwadda shitarinemaitsawonatambayoyidaamsoshi da ambata mai yawa kuma an kara su lokacin daLuthernananraye.

Don me Luther Ya Rubuta Karamin Katikisim?

Lutheryaamsawancantambayatundagacikin gabatarwagakaraminKatikisimnan:

“Halin bakin ciki, na nuna takaici wadda na duba kwanan bay a lokacin da ina ziyarta Unguwar Coci –Coci ya danna da tauya ni ga rubuta wannan Katikisim na daktari koyarwar Kiristacikinsiffanantakaicemaisauki,kuma afili.Yaddayakemaiabinbantausayi,kamar haka ka taimake ni yaAllah, na abubuwan da na gani. Talaka mutum, musamman na cikin kauyuka, ba su san kusan kome na daktirin koyarwar Kirista ba, kuma yawanci pastoci kusan gaba dayansu za a ce sauna – watau ga rashiniyaaikinsudakasagakoyarwa.Dukda hakamutanedukaanazataKiristanesu,anyi

musubaftisma,nazuwakarbarJibikodayake basumasanAddu'arUbangiji,shaidarJibiko dayakebasumasaniaddu'arUbangiji,shaidar Bangaskiya, ko Dokoki Goma ba da rayuwa kamar dabbobi na sito da gida alade. Me abin dawannanmutanesukakwarakai,koyaya,shi nefasahanayayyagadukanyancinaKiristaga gutsuri–gutsuri.”

ZakaiyafadayaddaLutheryajikarfinbukuta na game da bayani a fili na rayuwa da bangaskiyarKirista.

Luther ya rubuta wani kuma da aka sani da Babbar Katikisim. Babbar Katikisim shi ma wani abin albarka ne da kyau kwarai wadda yawanci manya mutane sun samu na da taimako sosai bayan da suka yi nazarin karaminKatikisimPastonakuzaiiyataimaka yasamumukukwafinaBabbanKatikisim.

MeneneNaKarainKatikisim?

Karamin Katikisim takaitawa da kyau na abin LittafiMaiTsarki,MaganarAllah,Kekoyarda mu. Siffawar da an yi wa Karamin Katikisim shi ne siffar raguwa na Kirista. Tuba (Dokoki Goma), Bangaskiya (shaidar Bangaskiya), Addu'a (Addu'a Uba wand ke cikin sama), gafara na zunubai (Baftisma, yafe wa mutane Laifi,JibinUbangiji)saiaddu'oinakullumda ayyukanmu na kullum. Yana da muhiminci sosai don mu iya haddace gaskiya maganar Allahyaddaakatakaitadayinbayanimaikyau cikinkaraminKatikism.

Allah ya yi amfani da gaskiya mai daraja na maganarsa ga rike mu da karfi da girma cikin bangaskiyarmu cikin Yesu Almasihu. Katikisim na taimaka mana fahimtar Dokokin Allah, wadda ke nuna mana zunubanmu, da yadda za mu yi rayuwa na mutanensa. Katikisim na maganar Bishara a fili da kyau,

labara mai dadi na rayuwar Yesu, mutuwa da tashinsadagamutuwadoncetonmu.

Luther ya farga cewa gaskiyar maganarAllah yadda an takaita shi ta karamin Katikisim, su al'amura ne na rai dawameme da mutuwa. Su ne gaskiya mafi Muhimmanci da za mu taba sani. Abin maras sa'a na gaske lokacin da mutanenatsamanibasakumabukatarkaramin Katikism da ce wa kansu, “haka ya isa na wannan; yanzu kuwa sai in motsa zuwa ga abubuwadasunfimuhimminci.”

TayayakaraminKatikisimzaaiyaamfani dashicikinrayuwanaKirista?

Luther ya mika mana shawara mai kyau lokacin da rubuta cikin Babban Katikisim, “kowanesafiyadayamma,dakoyausheanada lokaci,inakarantadafadakalmabisakalma–bi da bi Addu'ar Ubangiji, Dokoki Goma, shaidar Bangaskiya, zabura da sauransu. Dole kumainakarantadanazarinKatikisimkullum, duk da haka ban iya kware ciki kamar yadda nakeniyyaba,ammadoleneinkasanceyaroda dalibinaKatikisiminakumayinhakadafarin ciki.” Karamin Katikisim an nufa ya kasance LittafinAddu'anedoniyalidamutane.Sa'ada munayintunanikaniri-irinkashanaKatikism, munanemakoyarwakoumurninedagaAllah, sai kuma nema abin da za mu gode waAllah donhaka,saikumadonabindazamufurtana tuba ga Allah da a karshe, mu kare addu'ar tunaninmutarokonAllahdonalbarkadajinkai donmuyirayuwagwargwadonmaganarshi.ta cikin wannan hanyar ne da amfani kullum da Katikism zai zama abin aiki mai karfi don rayuwarKirista.

Ta yaya za a iya Yin Amfani da Karamin KatikismaGida?

AnshiryakaraminKatikisimyazamatakardar hannunaiyalinaKiristane.Azahiriwadansu masunyiMaganagamedakaraminKatikisim waikamar“LittafiMaiTsarkinaAlmajiri”ne, domin na tanada wani irin takaitawar zahiri

maganarAllah kan muhimman bangaskiya na Kiristadakyaukwarai,kumatakaitacce.

Iyali za su iya amfani da Katikisim cikin nazarinbincikenakullum.Lutheryayitanadi shawaradonaddu'oidoniyaligafadiafarada karshen ci abinci, da don kowane dan iyali ga addu'a lokacin da za su tafi su yi barci da lokacindasukafarka.

Iyali da suke amfani da Katikisim suna samu yana da amfani ga yin addu'a na Addu'ar Ubangiji a tare da kuma fadin shaidar Bangaskiya ta manzane tare. Sa'an nan su cigaba ga aikin kan bayani na Dokoki Goma, shaidar Bangaskiya, Addu'ar Ubangiji, Baftisma,furtawanatubadaJibiUbangijiMai Tsarki. Yau da gode, bisa kan watane da shekaru, iyalin gaba daya sai su iya gadi Katikisimgahaddacedatattaunama'anartare.

Ta yaya za a iyaAmfani da Katikisim cikin Majami'a?

Katikisim abin aiki ne na mafi muhimmanci cikinkoyardadukayaradamanyaajinaamsa bangaskiya. Za a iya amfani da Katikisim a wadansu hanyoyi da yawa ma. Abin aiki na muhimmi don koyar da aji na tattauna ko binciken Littafi Mai Tsarki da sauran kungiyoyi da ke sadu a majami'a. To ba zai fi kyau ba don kowane kungiya dake sadu akai akaicikinmajami'unaLutheransufarataronsu ta bitar wani bangare na Katikisim da hana su karasawannanbitataredaaddu'a?

Majami'u da yawa sun sa bugun kasha na Katikisimaikinyinemusudafadinsulokacin sujadar Lahadi. Sauran majami'unsu ba da lokacin shekara na Kirista na kalandaAdvent da na Lent ga yin bita mai hankali babbar bangaroi shida na katikisim lokacin hidimar sun a tsakiyar mako. Har yanzu sauran majami'usukanyilokaciasauranrabishekara nakalandarKiristalokacindababuwanibaki su dage da hankali na musamman ga bitar

Katikisim. Akwai Pastoci da suke amfani da Katikisimkamarbatunamaganaryaralokacin hidimar sujada. Wannan dai lalle aiki ne mai kyau.

SauranMajami'usunsamualbarkasosaitayin amfani da Katikisim da bayaninta cikin ajin bincikeLittafiMaiTsarkinamanyamutane,ko sauran nanzari na kungiyoyi kungiyoyi masu nazarisunsamiabintattaunawamaiyawadin koya ta gane hanyarsu a hankali ta wurin Katikisim.

MutanedayawasunganocewaKatikisimshi maabinaikimaitaimakososaidonyinshaidar shelar Bisharar da Yesu Almasihu ga sauran mutane da fadar irin duka abin da shi yake mana da ma'ana. Iyaa maimaici bayani na shaidarBangaskiyahanyanemaikyaugafada wa sauran mutane dukan abin da ke game da Yesu da yadda wani zai iya karbar ceto cikin Almasihu.

Menene Amfani Na Koyar Katikisim ta Zuciya?

Akwai amfani mai yawa sosai! Za a koya Katikisim ta karantawa kullum da maimaitawa,tattaunawadaaddu'a.Maigidaya jagoranci sauran iyali cikin fadar iri –irin bangarori na Katikisim da haka, a hankali

amma tabbas, za a koya Katikisim ta zuciya. Misali,asatidaya,iyalizaiiyaaikikanDokana dayadama'anarsa,kokashanaDayanashaidar Bangaskiyadama'anarsadahakagaba.

Koya Katikisim ta zuciya na da muhimmanci don koyar da Katikisim. Watakila kowane kalmabazaizamamanadama'anadafarkoba. Wannan babu damuwa. A daii cigaba da aiki kankoyansu.Fahimtazaizokanlokaci,amma koyan kalmomin dole ya fara yanzu- yanzu. Munababbankuskureidanmunajiragasamun yarasuhaddaceKatikisimharsaisunfahimci kowane kalma. Muna bukatar koya fadar maganarbangaskiyanmukafinmuiyafahimtar ta. Iyali watakila su sha mamaki ga saurin da yara za su iya haddace kalmomi nan na Katikisimdasa'annankoyagafahimcesu.

Martin Luther ya damu sosai da cewa a yi wannan. Ya rubuta a gabatarwa ga Karamin Katikisimwai,“kanahakadaukakowanesalo dahayiniyya,dasaikoyayemanufataredukan lokaci....rike salo dayan, manna da na dindindinsalondakalmomin,dakoyardasuda farko na dukan Dokoki Goma, shaidar Bangaskiya, Addu'ar Ubangiji, da sauransu, bisakanabindakeciki,kalmagakalma,haka yadda za su iya maimaita ta biye da kai da aikatasugantunani.”

InanezamuiyaSamuKwafinaKaraminKatikisim? ZakaiyasayakwafinakaraminKatikisimdaga

LutheranHeritageFoundation 51474RomeoPlankRoad Macomb,Michigan48042USA www.LHFmissions.org info@LHFmissions.org

MeneneAkan…

Dokoki Goma

Ga shi ninki goma na tabbataccen umurni, Allahyabadasugamutanenakowanekasa,ta mu sa amintace tsaye na tsawo, kan Babban Dutsen Sinai Mai Tsarki. Jin tausayin mu, ya Ubangiji!*

Wannan kasida zai taimaka mana nezarin Umurnaidaamfanidasucikinrayuwarmuna kullum.

Mun gane zunubi da ke cikin rayuwarmu lokacin da mun duba kanmu gwargwadon Dokoki Goma. Zunubi ya dauki kyauta da Allah ya bayar da yin Amfani da shi cikin hanyar da Allah bai so shi haka ba. kowane Dokakumanakoyardamuyaddakyaututukar Allahzaaiyaamfanidasugabashigirmada daukaka.

1.Bazakakasancedawadansualloliba. Ni, Ni kadai, ni ne Allah, Ubagijinka, dukan gumakai dole a yi kyamarsu. Amince da ni, yi gaba da karfin zuciya zuwa ga gadon sarauta na, kaunace ni kadai da gaskiya. Ji tausayinmu,yaUbangiji!

In da zuciya ke daidai tare da Allah, duka sauran umurnai su biyo. Lokacin da an karya ko keta umurni, wannan alama ne na abin gaskiya cewa zuciyan Dan-Adam, ta hali, da juya baya daga Allah. Allah yayi mu ne mu zama nasa. Shi ya ba mu kansa ta Yesu AlmasihuUbangijinmu.Komedazaiyida'awa babbarbiyayyarmu,fatarsokosoyayashialla namunedadaukarmatsayindaAllahkadaike sogasamucikinrayuwarmu.TaSakaramantai da Magana, Ruhu Mai Tsarki na aikata cikin zukatanmu gaskiyar tsoro, kauna da aminci cikin Allah sama da dukan abubuwa (Ishaya 42:8, Matiyu 4:10; Karin Magana 11:28, Zabura 118: 8; Yohanna 14:15; Filibiyawa 2:13).

2.BazakayiamfaniDaSunaUbangijiAllah kaaBanzaba. Kada ka yi wa suna na Mai Tsarki abin kunya ba, kada ka yi wa kalma na gaskiya kaskantawa ba. ka yi yabon wannan kadai don shi mai kyau(kirki)da gaskiya wadda ni da kai nacedayi.Kajitausayinmu,yaUbangiji!

Gama Ubangiji y aba mu babban dukiya a lokacin da aka yi mana baftisma cikin sunan Allah Uba, da Da da na Ruhu Mai Tsarki. Sunan Ubangiji na bisa kowane suna cikin sama ko duniya. Tare da sunan Allah, yana zuwadaikonsagaceto.Yinamfanidasunarna Tiriniti kamar Kalmar zaga, ko yin rantsuwa gare shi ga magudi ko makasudun wauta, ko yin amfani da shi ga batar da mutane (ko rudarwa)gamedaKalmarsa,shikanzububine.

Abu mai kyau ne ga sani cewa za mu iya kira kanwannansunanaUbangijiakowanelokaci, da kuma cikin kowane hali na cikin rayuwa, donkowanebukata.Ubangijidominshinena budebakunanmu,hakasaimubayyanyabonsa sa'a da muke addu'a da mika godiya cikin sunansa Mai Tsarki. (Fitowa 20:7, Littafin Firistoci 24:15; Yakubu 3:9-10; Littafin Firistoci 19:12; Irmiya 23:31; Zabura 50:5; Afisawa5:20;Filibiyawa2:10-11)

3.Ka tuna da Ranar Hutu ta Mako domin KaKiyayatadaTsarki. Yi shagali na ranar ibadar sujada, domin salama ya cika gidanka da kuma ka yi addu'a da ka ajiye a gefe aikin da ka ke yi, don kuwa Allah ya iya aiki a cikinka. Ya Ubangiji, ka ji tausauinmu!

Allahyarigaalbarkacemudakyautarkalma–maganarsa.MukangirmamaAllahlokacinda daimunjimaganarAllahdafarincikiinanyi

wa'azin shi sai mu kuwa muna rike da shi da tsarki. Muna addu'oi namu na kullum. Wani lokacimunariyawagatsammani;“Nizaniya zama mai bi – Kirista ba sai tare da zuwa majami'a ba”. wannan na daidai kamar gaskiyar cewa, “Ba sai na ci abinci kamin in rayu a yau.” Amma tun yaushe za mu iya rayuwa ba tare da cin abince ba? Muna iya zuwa majami'a,dominAllah na kan aiki cikin mu da kyautatukansa domin dai mu rike maganarsadatsarkidafarincikinjidakoyanta (Ayyukan Manzanne 2:42,46; Ibraniyawa 10:25; Matiyu 12:8; Kolosiyawa 2:16-17; Ibraniyawa4:9-10;Yohanna8:47;Luka10:16, Ishaya66:2;Zabura26:8;AyyukanManzanne 2:42;Kolosiyawa3:16)

4.KagirmamaBabankadaMamanka

Za ka girmama da yi biyayya ga iyayenka, da maigida kowane rana, ka yi musu hidima a kowane hanya da ya zo; haka z aka kasance da rayuwa mai tsawo cikin kasar. Ya Ubangiji, ka jitausayinmu!

Allahdaiyabamuiyaye,Pastoci(malamai)da sauran masu iko don kyautata rayuwarmu. SunahidimawaAllahnekamarwakilansa.Ta gare su, Allah na albarka ta mu kwarai, da duniyarmu, tare da iko mai tsari, kamar mai sabagahalinrudamiwaddazunubitakawo.Da girmamawa iyaye da sauran da ke cikin iko, muna girmama Allah kenan. (Karin Magana 23:22, Romawa 13:2, Afisawa 6:2-3; 1 Timothy5:4;Romawa13:7;Kolosiyawa3:20; Titus3:1;KarinMagana23:22)

5.BaZaKayiKisanKaiba. Ka tsare ko sarrafa fushinka, kada ka yi illa ko kisan kai, kada ka yi kiyayya, kada ka rama wa mugunta da mugunta. Ka za mai hakuri da na saukin hankali, ka shawo kan abokin gabanka ta nuna cewa kai mai halin kirki ne. Ya Ubangiji,kajitausayinmu!

Ran Yan- Adam shi ne kyauta mai kambi na Allah ga halitta. Ba mu da yanci mu kare ran

waniDanAdambatakasha,zubdaciki,kawo karshe ran wani don tausayi ko yin kisan kai. Nuna bambanci, yin fadin rai da azabta wa wadandakedamarassa'aharamne.(Allahya hana). Mun gane cewa za mu iya “kashe” mutum da tunaninmu, lalle da kalmominmu ma, da sa'an nan babba mai ci shi ne da ayyukanmu. A matsayin wakilai na Allah, gwamnati na da iko na hukunta masu laifi da kai da yaki mai daidai bi da bi ga horon ko hukunta masu aikin mugunta watau miyagun mutane, karemu, da bin umurni. Sadda muke cin gaba da karbar jinkai da kyautawa cikin Almasihu, a haka muna taimakon makwabtanmu lokacin da suke bukatar taimako.(Farawa9:6;Matiyu26:52;Romawa 13:4)

6.Bazakayizinaba. Ka zama amintacce, ka rike rantsuwar alkawarin aure; yin tunani makuwa babu damar wannan. Ka rike halinka yantacce daga zunubi.Kazamamaikamunkaidatarbiyya.Ya Ubangiji,kajitausayinmu!

Allahkuwayabadaauremana,dajinsinmu,da kuma iyalinmu abu babban albarka. Wannan dokar na arangama da mu lokacin da tunaninmu,kalmomidaayyukansukakasaga sabtar jinsi daAllah ke bukata duka daga ma aurata da maras aure. Allah na son duka mutane, duka da masu aure da wadanda ba yi ba, su girmama da rikewar aure kyautarsa ne mana.CikinAlmasihu,anyantardamugayin rayuwa na jinsin mu da sabta, ga girmama da kaunar miji ko mata da Allah ya ba mu.(Farawa 2:24 – 25; Markus 10:6-9; Ibraniyawa13:4;Titus2:11-12;1Korintiyawa 6:18;Afisawa5:3-4;1Korintiyawa6:19-20)

7.Bazakayisataba.

Ba za ka yi sata ko ka yi magudin abin da wani ko saura suka yi fama aiki don su dare da ran aba; amma ka zama mai hannu sake ga ciyar da matalauta cikin kasarka. Ya Ubangiji ka ji tausayinmu!

Dukan abin da muka samu kyauta ne daga Allah zuwa mana, amana ne daga gare shi ga amfanidasudongirmamadadaukakashi.zai zamajirkitawanekebishesugakadasuyisata ko yi magudi-daa cutarwa amma maimakon haka su yi abin da ke lalle musu ga taimakon saura su rike da inganta abin da ke nasu. (Afisawa4:28;Filibiyawa2:4;Ibraniya13:16; 1Yohanna3:17).

8.Ba za ka yi shaidar karya a Kan Makwabcinkaba.

Kada ka zama mai shaidar karya, ko ka sa harshen ka zama mai gurbacewa da kage. Ka runguma ka'idar rashin laifi, ka kare masu faduwa daga kunyata. Ya Ubangiji, ka ji tausayinmu!

Yin suna na kirki ko mai kyau namu shi ma wani kyauta ne mana dagaAllah.Allah kansa yabawawadansuaikinhukuntadahoronhali na mugayen mutane, amma idan wannan baa bindaAllahyakirayemudashiarayuwaba,to ba mu da daman a dusashe sunan sauron mutane.DaimunadaaikinyinMaganacikiniri hanyarmaiamfaninasakakyakyawarMagana game da mutane da al'amuransu ga kuma fadi game da su cikin halin kirki ta kowane hanya mai yiyuwa kamar ma yaddaAllah na lura da mu a halin Kirki, tare da jinkai ko tausayi, ta AlmasihuUbangijimu.(Afisawa4:25;Yakubu 4:11;1Korinyawa13:7;1Bitrus4:8)

9.da 10. Ba za ka yi kwadayin gidan Makwabcin ka ba. Ba za ka yi kwadayin matar makwabcinka, ko bayinsa maza da mata,koshanunsa,kojakinsa,kowaniabin da makwabcinka yake da shi ba. fili da ke cikinkashanamakwabcinka,kayansa,gida ko soronsa, mata, kada ka yi sha'awar kanbegansu.

Kayiaddu'aAllahyaalbarkacimakwabcinka, kamar yadda kai ma ka ke yin fata nasara wa kanka.YaUbangiji,kajitauayinmu!

YinfarincikidakyautakayanduniyadaAllah yabamushinejigonawadannandokokibiyu na karshe. Ubangiji zai kuwa zai tanada don dukan bukatunmu. Muna da yanci ga taimaka wa makwabcinmu da fatar kyautar zaman lafiyarsa, yin murna tare da shi cikin sa'a ko arzikidayasamu,kumataimakamasalokacin bukata. Kamar yadda Almasihu ya yi hidima dominmu,saimumamuyihidimarsaurama. Da wadannan dokoki biyu, mun sami kanmu dawowakanabunafarko,donzuciyadakeda tsoron,kaunadaamincewacikinAllahnafarin cikidakyaututukadaAllahyabayar.(Romawa 7:8;1Timoti6:8-10;Filibiyawa4:11;1Timoti 6:6;Ibraniyawa13:5)

TayayaAllahyakeamfanidadokokigoma nancikinRayuwarmu?

Kasamiwannandokagaganicikinta,cewakai bayautabanedagazunubi,ammakumaceaka gani a zahiri, yadda rayuwa ya kamata ya kasance da sabta zuwa ga Allah. Ya Ubangiji, kajitausayinmu!

Ubangiji Yesu, ka taimaka mana cikin bukatunmu, ya Almasihu kai ne mai shiga mana tsakani lalle. Ayyukanmu, yadda suke cike da zunubi, lalatattu, maras adalci! Ya Almasihu, kai ne daya kadai fada da amincinmu,YaUbangiji,kajitausayinmu!

Dokoki Goma nan sun sa ayanar tambaya kanmuwadannantambayoyibiyu.Inadatsoro, kauna da aminci cikin kome ko wani sama da Allah na Tirinity? Na iya girmama sunan

Ubangijicikinrainadakumaabakinakoina rikedamaganarkokalmarsadatsarki,harina kula saurara wa'azi na wannan maganarsa, da daiyinamfanidashicikinrayuwanakullum?

Naiyagirmamadayinkiyayeaurenadasabta ko tsarki da rayuwa na jima'I cikin tunani, kalmomidaayyukana?konatabasatarkokin taimakon makwabcina ga kare nasa? Na taba yintsegumi,kodaitasauraridagawasu,koma ninemaibazawanikaina?Inakumamaifarin cikidadukanabindaAllahyatababani?

Dokar nan makahon kyalli ne zunubinmu

DokarAllahshineRuhuMaiTsarki,naamfani dashiyasamufargagayawanbukatandashin a gafartawa da Almasihu ya ci nasara don duniya da a yanzu kuma na rarraba ta maganarsa da sakaramanti ga mutane. Ruhu Mai Tsarki na kiran mu ta wurin Bishara, ga juya zuwa wurin Yesu Almasihu, shi wanda kadai shi ne fatanmu don shi ne ya cikata dokoki sosai don mu da mutuwa kuma don a gafartazunubanmu.Tatashinsadagamutuwa, yacinasararmutuwa.CikinAlmasihu,muiya samun reno – watau an dauka rikonmu kamar ya'yanaUbangijinakwarai.

Saboda haka, Allah ya yi amfani da Dokarsa cikin hanyoyi uku. Da farko kamar abin tsare mu, ta wadda barkewa na zunubi za a iya sarrafa shi. na biyu, da kuma muhimminci sosaikamarmadubi,ganunamanazunubinmu dabukatarmunamaiceto.Dasaikuma,kamar ja-gora,gakoyardamuabindakefarantamasa rai. Kasancewa cikin rayuwa gafara da Almasihuyacimananasararta,adukrayuwar mu muna addu'a, “Ya Ubangiji ka ji tausayinmu!

* Abin lura a nan, rubutu na farkon kowane kasha na dokokin nan Goma cikin wannan kasida an danko sune daga wake ne na Martin Luther a kan Dokoki Goma, cikin Littafin Hidima na Lutheran, Lamba 331(st Lows: Bugu daga Concordia Publishing House 1982).

MeneneAkan

Shaidar Bangaskiya Ta Manzanne

Menene yake nufi ga yin Yardar imani BangaskiyaKirista?

Baba wani abu mafi hakika ko tabbacce cikin rayuwan nan fiye da maganar da alkawari na Allah.DakalmominnashaidarBangaskiyata Manzanne,Kiristatazamanaisuniyaamsaga maganarAllahzuwagaresu.Taedamarubucin Zabura muna addu'a, “Ya Ubangiji, ka bude lebenasa'annanbakinazaiyishelaryabonka” (Zabura51:15)Kalmarnan“Creed”tasamone dagaKalmarRumanci“Credo”,wadddakeda ma'ana,“inabadagaskiya.Ga“Confess”nada ma'anagayibayyanawanaabindawaniyaba dagaskiyadashi(shinekuwayardarmimani). Lokacin da muka bayyana yardar imanin bangaskiya na Ikkilisiya Kirista cikin kalmomin shaidar Bangaskiya ta Manzanne, munabayyanayardarimanimucikinwandake TirinitiMaiTsarki,daabindaAllahyayidon mu.Kowanesashe,koabu(gutsurenarubutu), na shaidar Bangaskiya ta Manzanne na yin Magana ne game da aiki daga daya na cikin mutum da ke Tiriniti Mai Tsarki: Uba, Da da RuhuMaiTsarki.Kowanegutsurinrubutuko abu na shaidar Bangaskiya ta Manzanne na zama mana dama ne ga yin Magana gaAllah, da kuma ga juna, na gaggan aikin na Tiriniti Mai Tsarki, da ta yadda shi ya halicce mu, ta waddashiyafanshemu,dakumatawaddashi ya kiyaye mu, cikin bangaskiya daya na gaskiya har zuwa rain a har abada. Wannan girma mai muhimminici ne sosai na bangaskiyarmudaibadanaAllah.

Menene muke shaida Yardar imani Game daAllahUba?

“Ina ba da gaskiya ga Allah, Uba Mai Iko duka,Maihalittasamadakasa”

DukanmumunabadagaskiyagaAllahdayana gaskiyashimaihalitarduniyadasama.“Uban

mu” shi zai so mu ga cewa; ga kuwa matsayin ya'ya an ba mu. Shi ya dauki alwashin ciyar da mu kullum; na jiki, rai, ga rikewa ga gina jiki. Ta kowane dukan mugun abu ko sharri shi zai yi mana ja-gora, tsare mu da kyau don mu yalwata shi yana kiwata mu duk da rana da dare da kuma yi mulkin dukan abubuwa ta 1kartinsa.

DacewaakwaiAllahwannansanangaskiyane ga dukan Yan-Adam mai sauki daga tun kasancewa na dukan abubuwa. Wannan ana kira sanin halitta naAllah. Babu wani abu na luragamedayardadacewaakwaiAllah.Wawa nekawaizaicearansa,“babuAllah”(Zabura 53:1)Maganargaskiyashinebawaimutaneba su da gaskiya (yarda) cewa akwai waniAllah ba, amma suna iya riya wag a yarda daAllah wand aba shi ne dayan nan,Allah na gaskiya, “alloli” na gargajiyarmu, kamar kudi, nasara, jindadikofarinjinni.

Kashin farko na shaidar Bangaskiya ta ManzanneyabayyanakofadicewaKiristasun yarda – da ba da gaskiya, na koyar da yardar imanicewawannandaya,Allahnagaskiyaba wani ba ne fiye da wannan Daya nan wanda yayi samai da duniya, da dukan abinda ke cikinsu. Amma har ma fiye da haka, shine Ubanmuwandaketanadadakiwatamukamar yaddaUbakekiwatayaransakaunatattu.

Munkumaryardadabadagaskiyacewashine yayimudakumabamudukanabubuwamasi kyaudamukasamucikinwannanrayuwa(rai namu).Wnananyayishiyazallakaunardashi yake mana don shi Ubanmu ne. Bai ba mu kadai rai ba, yana ma tsare mu, rike da tsaronmu, da kariyarmu cikin wannan rai –rayuwa nan, don kuma mu iya hadu da shi cikinsamadonrainaharabada.Babuwaniabu

a cikin mu da zai mai da mu na cancanta abubuwawasukirkikokyaudaAllahkebamu. Dukan wadannan daga kaunarsa garemu a shi ubanmune.wannanabinbangirmanemutum ya sani cewaAllah nan daya wanda ya halice sama da kasa shine kuma ya halice kowane dayanmudakumakiwatamudakansa.

Menene muke shaida yardarm imani game daAllahDa?

“Ina ba da gaskiya ga Yesu Kiristi, Makadaicin Dansa Ubangijinmu, wanda aka habila ta wurin Ruhu Mai Tsarki, haifuwa tasa daga budurwa Maryamu, ya sha wahala cikin zamanin Bilatus Babunte Akagiciyeshiyamutu,Akabizneshi.yatafi hades. Rana ta uku ya tashi kuma daga matattu.Yahanbisacikinsamayanazaune ga hannun dama na Allah Uba Mai Iko duka. Daga can za shi zuwa garin yay i sharia'abisamasuraidamatattu”

Dukanmu mun ba da gaskiya cikin Almasihu –Kiristi, Dansa, wanda shi Ubangiji ne muke kira, na daidai- daya ne cikin Allah, gadon sarauta, da karfi, tushe na kowane alheri da albarka, haifafe daga Maryamu, budurwa mamansa, habilar Ruhu Mai Tsarki, ya kasance mutum na gaskiya, Dan'Adam Dan'uwanmu ta gare shi wanda muka sami zamanya'yamagada;shiakagiciyeshidonmu mutane masu zunubi, ta ikon Allah ya kuwa tashizuwaraikumadagamutuwa.

Muna iya ba da gaskiya ko yarda cewaAllah shi ne Ubanmu, domin abin da Dansa, mai Cetonmu Yesu Kiristi – Almasihu, da ya zo cikin duniya yay i; ga rayuwa maras aibi a matsayinmu (watau a madadinmu), ga shan wahaladamutuwatabiyanfansadonzunubina duniya, da kuma tashi daga mutuwa cikin nasara sama da magabci dadadde sosai na Yan'Adam da mugun abokin gaba na sosai; zunubimutuwadashaidan

YesuKiristi,mutumnabiyucikinTirinitiMai

Tsarki,DanAllahdagatunfilazal,haifuwatasa

daga budurwa Maryamu, mika zuwa gama ga Uban jiki da jinisa mai daraja don gafarar zunubai na duniya.Ta sadaukarwa, DanAllah nan ya ci nasara mana sulhunta mu da salama tare da Allah, salama wadda tasasshe ne ta kasancedonzunubi,dukadazunubinaasalida ke gamagari ga dukan yan Adam da kuma zunubiwaddaketafaradgakowanedayanmu.

Ta umurni na Uban, Almasihu ya zo cikin duniya nan ya yi dukan wannan don mu da cewamukasancenasanagasketabangaskiya, muna yi masa hidima da rayuwa don shi fatanmu kuwa na cikin shi wannan gudan nan da ya tashi daga kabari yanzu yake raye mai cetonmu har abada. Wane iri wannan abin albarkawaimuankawomugasanicewaYesu Almasihu shi ne mai ceton duniya da kuma cewacikinsanemukasamicikkakedakyautar gafartawanadukanzububanmudaalkawarina raiharabadataredashicikinsama(Aljanna)

Menen muke furta shaida yardarm imani kanRuhuMaiTsarki?

“Ina ba da gaskiya ga Ruhu Mai Tsarki, Ikkilisiya Mai Tsarki Katolika (ta Kirista), zumuntartsarkaka,gafararzunubai,tashin jiki,daraimaramatuka(naharabada).”

Dukanmu na furta shaida yardarm imani ga Ruhu Mai Tsarki, wanda ke ba mu ta'azantarwa, alheri, da iko. Shi tare da uban da Dan ke sitirtamu ga lokacin cin nasara, na koyaye Ikkilisiya wanda shi ya kirkira – halita, cikin hadin kai na gaskiya na Ruhu; nan ne gafartawa da ceto ke zuwa mana ta amfani ko albarkacinYesu.Injikitatashi,saimukasance cikinraitaredaAllahharabada.Amin.

Tiriniti Mai Tsarki, Uba, Dan da Ruhu Mai Tsarki, Allah daya, mutum uku, daidai da yi dayacikinAlfarmadakumatarenaainihidaya, na kaunarmu da gaskiya kamar yararsa na kwarai.RuhuMaiTsarkinakiramuzuwacikin zumunci tare da Tiriniti Mai Tsarki, ta hanya mai karfi na alheri da Allah ya bayar; watau maganarsa(Kalmarsa)dasakaramantai.Cikin kalmarsadasakaramantai,ShiAllahnakiyaye

Ikkilisiyagabadayaaduniyacikinbangaskiya gudanagaskiyanaceto.

Kamar yadda Luther ya bayyana aikin Babba Katikism nasa, yace Ruhu Mai Tsarki na aiki cikin rai na mu ta Ikkilisiya domin Ikkilisiya “uwacedataHaifadasamokowaneKiristata wurin maganar Allah. Ruhu Mai Tsarki na bayyana da yi wa'azin wannan kalma ko maganardakumatagaretashiyanahaskakada kuma zukata saboda su iya laluba da yarda da ita,dafeta,daadanadatashitsayecikintako daurewa.” Cikin Ikkilisiya dai, RuhunAllah a kullumnazubowajenmutanegafararzunubai cikin ma'auni mai albarka saboda rana ta karshe mu tashi daga mutuwa da haduwa da dukan masu bi- masu ba da gaskiya cikin Almasihucikinrainaharabada.Hakaakullum za mu so mu yi godiya da yabon Allah Ruhu MaiTsarkidonaikinsacikinrayuwarmu.

Don me muke amfani da shaidar Bangaskiy?

Wadansu dariku na jin kunya daga yin aiki da rubuccen bayanin bangaskiya. Ikkilisiya

Lutheran bas a wata-wata ga amfani da rubucecen shaidar Bangaskiya na tahiri, na tarayahadinkanIkkilisiyanako'inaaduniya. Muna amfani da shaidar bangaskiya ta ManzanneshaidaBangaskiyatanicidakuma shaidar Bangaskiya na Athanasia. Wadannan guda uku dadadun ko dai na da sune yadda muke furta yardarm imani daya, gaskiyar bangaskiyanaIkkilisiyarKiristadakumasuke taimaka mana mu yi zumunci tare da dukan masubi–masubadagaskiyacikinAlmasihua dukanzamanai.

WadannanshaidarBangaskiyamaitarihisune kamar yadda Ikkilsiyarmu kwana nan da ta bayyana cikin babban taronta, “kaunataccen

mallaka–dukiyanagabadayanIkkilisiyatun zamanaidakumabasukawaisalonMaganane nawanigudaba.Ikkilisiyatarikewannanfurta yarda imani na wadannan shaidar bangaskiya da har ma shan wahala shahada fiye da yin musun yarda imani na bangaskiya cikinsu” sabodahaka,yinamfanidashaidarBangaskiya naKiristamasutarihiabunekumasashinemai muhimminci na hidima (ibada) wa Ikkilisiya Lutheran.Hakadominmunsanicewabayyana bangaskiya na mutum daya, na kansa sau da dama ana ganawa ba daidai ba har a kuskura furta yarda imani na bangaskiya na Ikkilisiya, munasagewaamfanidabayaninawasagwiwa a lokaci ko kuma cikin hidimar Ikkilisiya na bangaskiya.

ShaidarBangaskiyaarubucenaaikiamatsayi na tabbatar da cewa Ikkilisiya na cigaba da gaskata abin da maganar Allah ke koyarwa. Albarka na dukiyar gaske dake cikin maganar Allah shi ne abin da muke fata mu furta yardarm imani da kuma mu tsaya a kai a matsayinIkkilsiya.Danganedakanwadannan gaskiya,yaddayakeafurtaryardaimanicikin shaidar Bangaskiya na manzanne ne, cewa mutanenAllahmasubianajagorarsugahidima masacikindukaayyukadakalmominsu.

Lokacin da muka furta shaidar Bangaskiya na Manzannedasauranshaidaryardaimanimasu tarihi, muna shaida yardarm imani ba Bangaskiyar Ikkilisiya ne. mu kuwa na yin haka tare da murna da tabbaci. Da wadannan kalmomi kan leben bakuna da kuma cikin zukatanmu, muna da tabbaci cewa muna Magana na maido da gaskiya gaAllah wanda yafadimanadafarko.Dahaka,taredatabbaci cikin tabbataciyar da kalma na musamman na Ubangiji,munace“wannankuwatabbataccen gaskiyane.”

1 Littafin Wakoki 213 na Lutheran, cikin Littafin hidima na Lutheran daga Martin Luther” Duka munbadagaskiyacikinAllahdayanagaskiya(StLouisConcordiaPublishingHouse,)1982.

MeneneAkan…

Addu'ar Ubangiji

MeneneKan-Addu'arUbangiji?

Jinin Yesu Almasihu ne tsabtace mu daga dukan zunubanmu, ga sasanta mu gaAllah da haka kuma da kai ga yiyuwa mana don mu zo ga Allah cikin addu'a. addu'a gatanci ne mai banmamakimunadagaUbangiji.Bakadaishi yaumurcemuyinaddu'ababawai,ammahar mashiyayayyatamumuyiaddu'azuwagare shi.Yana so addu'oin mu.Wane albarka ne na badamadaaddu'ayakehaka!Addu'arUbangiji shine addu'a da ke sama da kowane sauran addu'a domin UbangijinmuYesuAlmasihu ne da kansa ya bayar da wannan addu'a ga Ikkilisiya. Bari mu dauki yan lokata kadan ananmubincikaAddu'arUbangiji.

Gabatarwa

Ubanmuwandakecikinsama. Ubanmu shi, wanda ke daga sama bisa ya fada mana anan wai mu yi rayuwa cikin kauna. Kumamutareyan'uwaKirista,mudaukinauyi wahalar juna da addu'ar mu, bai koya mana wani kalma maras hankali mu fada ba, amma 1dagacikinzucinzuciyarmumuyiaddu'a.

Wane albarka ne na ban mamaki haka! Sashi mun iya zuwa gun Ubangiji na samai da duniya, mai halitar dukan abubuwa, duk da masuganuwadamarasganuwa,maiikoduka daAllahmairunduna,dakumakiransa“Uba”. Ta ainihin hali, mu Yan'Adam ba mu faye ga bangaskiya, aminci da kauna cikin Allah ba. maimakonhaka,LittafiMaiTsarkiyabayyana mu ta ainihi yaya ne na sa wa fushi, cikin tawaye mu ga Ubangiji Allah, mun fadi da kuma batattu. Godiya dai ga Allah ta wurin Almasihu Ubangijinmu muna iya kira Allah “Uba.”Menenekefiyedahaka,shimayanaso mu zo gunsa cikin addu'a. muna addu'a ga Ubanmu na sama tare da karfin zuciya da tabbaci, ta wurin Yesu Almasihu,

Ubangijinmu,kuwasanidacewazaijidakuma amsaaddu'oinmu,gwargwadonsonransamai kyaudaalheri.

Ubanmuwandakecikinsama----kaiwandake kaunarmusosaikumaisassheharzuwagaaiko da makadaicin Danka ya cece mu daga zunubanmu,yanzuNinazogabagarekacikin addu'a har ma kamar yadda Danka ya koya manamuyiaddu'a.

RokoNaFarko ATsarkakeSunanka. Sunanka ya zama da tsarki. Taimakemu, Ya Ubangiji, cikin tsabta mu iya kiyaye maganarka, cewa ta daukaka girman sunanka, mu yi tafiya mu a gabanka yantattu daga zargi –na laifi. Bari kuma kada wani koyarwa na karya ya bata mu; dukan rai maras kyau da Cutakumaanasarantarda.

Tabbas Allah ba ya bukatar addu'anmu ga tabbatardawaisunansaaiyakiyayeshitsarkia tsakaninmu idan mun koyar da maganarsa cikin dukan sabta da gaskiyarta da dai yin rayuwa mai tsarki gwargwadon maganarsa. Duk wani wanda ya koyar ko yi rayuwa ya yi kishin haka ga Magana naAllah a gaskiya na sabadayinbanzadasunanaAllahmaiTsarki.

ATsarkakesunanka…Taalherikaikakawoni zuwacikinmulkinkanasamuntsira–ceto.Ka kiyayenikullumcikingaskiyarbangaskiyada kuma taimake ni ta kalmomi da ayyukana ga tsarkakeSunanka.

RokoNaBiyu: Mulkinkashizo Mulkinka zuwa shi zo, ta yi tsaron mallakarka da kuma adalcinka na har abada ya yi sarautarmu. Shi Ruhu Mai Tsarki na karfafa

kwanakinmu da kyautai na kulak an hanyoyinmu. Karya ikon shaidan, kayan da babban fushinsa; adana Ikkilisiyarka kuma dagazamanizuwazamani.

Haka kuma, mulkin Allah ba shi dogara da addu'oinmu,ammamunaaddu'aananhakada cewa mulkinsa shi zo a tsakanin mu, cikin dukan alherin ta da gaskiya. MulkinAllah ba shi zuwa domin mu ne muke sa shi zuwa, ammadominRhuMaiTsarkinaaikidakarfin iko cikin mu don cewa mu ba da gaskiya maganarsa da yi rayuwa mai Tsarki a cikin wannan lokaci da kuma har a cikin rayuwa na harabada.

Mulkinka shi zo…Ubangiji, yi amfani da ni sosai ga shelar Bisharar ka na ceto tare da sauranmutane.

RokoNaUku

Abindakakesoayishicikinduniyakamar yaddaakeyinsacikinsama. Abin da ka ke so na alherinka a duniya a yi shi, kamar yadda a ke yin shi a gaban gadon sarautarka, da hakuri mai iya biyayya da ko cikin lokacin tsanani ko na sukuni – lokaci mai kyau abin da ka fada (ce). Ka tsare duka wani ayyuka na nama da jinni da duk tabarbarewa dazaikafakantagabadaabindakakeso.

Allahzaisamikafarhanyansadamudaduniya ma,wannanbashakkakumatabbasne.Muna rokon Allah ne ga hana wani abu cikin rayuwarmu – duk da iblis mugun – shaidan, abinduniya,daainihinjanayinmunazunubi–dagasacikasatsakaninmudaabindaAllahke so.Munarokacewadaishizaibamukarfiga kiyayemutsayayyecikinmaganarsaharzuwa mutuwarmu.Wannanshikyakyawaabinsona Allah,maialheriyakeakaiduka.

Abin da ka ke so a yi shi cikin duniya kamar yaddaakeyinsacikinsama…kullumyajawo sowataunufinkamaitsarkiyasamoaikatuwa cikin rayuwata, da kuma lokacin da duniya za

ta rude ni ga juya baya daga gareka, k aba ni karfigazamanmaiadalcigareka.

RokoNaHudu

KabamuRanangaabincinYini.

Ka ba mu yau ranan ga abincin yini, da kuma bari duka mu sami suturtawa da samun ci. Dagayaki,tarzoma,dajayayya,cuta,dakuma bala'inyunwakacecirayukanmu,donmucikin salama mai ban gaskiya mu iya rayu, ga kula kumahadamubudekofamubawahadama.

MunarokonAllahneyabidamugaganeduka albarku na ba dama wanda shi yake yayyafa akanmucikinwannanrayuwa,dahakananya bi da mu ga yin godiya da yabon shi don wadannan albarkun, wadda sun kunsa duka abin da muke bukata ko ya kamata mu yi shi cikinwannanrayuwa.

Ka ba mu ranan ga abincin yini…ina maka godiyadondukawancanalbarkunajikiadan lokacidakaikakezubamanizuwacikinraina, dawaddazaiiyasaurinmantadasu.

RokoNaBiyar

Ka gafarta mana laifofinmu kamar yadda muke gafarta ma wadanda su ke yi mana laifi.

Gafarta zunubanmu, bari alheri ya zubo, don kadasuiyawahalshemukumaba;mukuwasai mu iya gafarta cikin muna wadanda, su ma suka yi mana Illa ta hanyar rayuwarsu. Taimake mu cikin kowane al'umma ga yin hidimataredahadinkaidakauna.

Anan muna rokon Ubanmu na sama kada ya dubi zunubanmu, ko ga hana karbar addu'oinmusabodasu.Munkuwaganedaanan kuma muna furta cewa ba mu cancanta na ko wani yawan kyautai daAllah ke ba mu ba da kumacewamutabbasbamucancancialbarkun saba,ammasaidaifushinhukuncinsa,domin mun yi zunubi. Ta wurin Almasihu Ubangijinmu,shiwandayabadakansadomin mu shi ne ya sa za mu iya rokon Allah ya ji

tausayinmu, don zunubai na kullum da muke aikata. Da yake Allah ta cikin alherinsa ya gafarcemu,saimumamunasomugafartada yinkirkigamutanedasukayimanalaifi.

Ka gafarta mana laifofinmu, kamar yadda mukegafartamawadandakeyimanalaifi-----Taimake ni haka nan ga gafartawa ma saura, kodadaiwannannadawuya,kullumkuwasai intunayaddakanatagafartadayafeni.

RokoNaShida

Kadakakaimuwurinjaraba

Kadakakaimucikinjaraba,yaUbangiji,inda mugu abokin gaban mu da dukan cincirindonsa, za su sa ran mu ga haushi kan kowane bangare. Taimake mu don mu ki (daddage), taimake mu ga tsayawa da karfi cikin bangaskiya, tare da makami na karfinka; Ruhunkakuwanabawa ya'yankahaske.

Nan muna roko cewaAllah zai kare mu daga jarabadahanashaidandagakaiwamuharita abubuwaduniyadaayyukankanmunajikina zunubi.Munarokocewakadaakaimugabata cikin imani na karya, ko karaya, ko sauran zunubainaabinkunya.Munsanicewaanakai mana hari kullum da kuma jarabta mu ga rayuwa da ya bambanta ga son rain a Allah. Muna da tabbaci alkawari daga Allah cewa Almasihu ya ci nasara, ko shawo kan, duniya donmudakumazai,cikinlokacikarshenmua wannan rayu, y aba mu nasara na karshe bisa kansa.

Kada ka kai mu cikin jaraba …Ya Ubangiji, taimakeniindaddage–kidakumashawokan jarabobidakemaniharimaikarficikinwannan rayuwa.

RokoNaBakwai; Ammakacecemudagamugun Cece mu daga mugayen rana, daga kowane halin mawucin duhu da tsanani, ka fashe mu daga mutuwa na har abada, yi hakuri da

ahuwa da mu lokacin da muka sakar da numfashinmu. Ka ba mu kuma albarka maid ore a karshen; karbi ranmu, ya amintacce aboki.

Munaaddu'aanannedacewaUbangijiyaceta mu daga kowane mugu na cikin wannan rayuwa, mugun abubuwa da suka shafi jikinmu, rai namu, sauran abubuwan daAllah ya ba mu, suna mai kyau da ma gaba. Muna rokacewalokacinmusa'andayagabatodona dauke mu zuwa gida ga kasance tare da Ubangiji, Allah zai mika mana kariyarsa mai kaunabisakanmudadaukarmudagawannan Kwari nab akin ciki ga kasancewa tare da shi cikinsamaharabada.

Amma ka cece mu daga mugun ---- kiyaye daga gare ni duka wancan ciwo da mugunta cikinrayuwawaddazasuyimanikarfinhalida kowane lokaci na ban i karfi kullum ga ki ko daddagewamugunnan.

Karshen:

Gamamulki,daiko,dagirma,nakane,har abada.Amin.

Amin, watau, ya kasance haka. Sa bangaskiyanmu ya yi karfi don mu iya sani muna bukata kada mu yi shakka amma kan za mu karba duka abin da muka roka, kamar yadda muka gaskata. Kan babban alkawari naka mun yi da 'awa. Bangaskiyarmu na ce “amin”cikinsunanka.

A karshen addu'a na Ubangiji, muna nuna tabbataccen fata cikin gaskiya cewa Ubangijinmi shi ne mai iko, wanda mulkinsa daikodagirmanaharabadane.dawadannan kalmomi muna fada wa Ubangiji, “Kai Allah nebabbadakumabandaukakamaigirma.”

Dakalmana“Amin”munafada“I,I,hakaya kasance.” Da haka, tare da tabbataccin da ke rataya kan alkawari na Allah cewa shin a gayyataduka dakumajinaddu'oinmu,saimu

kuwa kamala addu'ar da shi ya koya mana haka.Munace“Amin”watau,“I,Ubangiji,kai ne ka umurce ni in yi addu'a gare ka da kai kuwakayialkawarizakaji.”

Amin,amin,bariyakasancedukanwadannan abubuwandamukarokacikinaddu'asuzama haka,donalbarkacinYesu.

1Martin Luther, Ubanmu shi wanda ke daga sama bisa, Littafin Hidimar sujada na Lutheran, Lambawaka431.(StLouis:ConcordiaPublishingHouse,1982).

MeneneAkan…

Baftisma Mai Tsarki

Bari a zata na dan lokaci cewa akwai wani

Likitawandayakedawanigwanintamaiwuce yarda wadda shi zai iya hana mutane daga mutuwa, da kuma zai dawo da wanda suka mutu ko ga rai, don kada sum utu kuma ba. Daidaihakayizatoyaddamutanezasuiyayin komedazasuiyagaganincewaLikitannanya yijiyyatawarkardasu!Yanzusaiayila'akari cewa Baftizma Mai Tsarki, Allah da gaske y abamukyautarrainaharabada!Barimukoya fiye kuma game da wannan albarka mai ban mamaki.

MeneneBaftizma?

Baftizmabaruwannanekadaiba,ammaruwa ne da ke hade ko kunshe da umurni naAllah da 1hadetaredaKalmarAllah!

Wane abu ne na musamman game da dintsin ruwa kawai? Ba kome, sai in Allah ya hada kalmarsa da kansa! Cikin Baftizma abin da Allah ke yi daidai ke nan. Shi yana hada kalmarsamaihalitawadamaibadaraitareda ruwannaBaftismaMaiTsarki,datahakanan sake haifuwarmu kuma na ruwa Ruhu (Yohanna3:5)

MenenewaddakekalmanaAllah?

Almasihu Ubangijinmu cikin Littafin Matiyu a sura na karshe ya ce: “saboda haka ku je ku fada wa dukan al'umman duniya su bi ni, ku sa su zama almajirau na, kuna yi musu baftizma cikin sunan Uba, da na Da, da na Ruhu Mai Tsarki”(Matiyu28:19).

UbangijinmuyaumurtayinBaftizma.Bazabi kodaiacebanaganindamabane,kokumaba kawai wani “Kari” ne mai kyau ba. Kalmar Allah kan dauka siffa da yawa, gwargwadon sonsamaikyaudaalherikuma.Kalmarnazaa yiwa'azinsa,akoyar,dashelarsa.Zaakaranta, yinazarikokaratudayitunaniakai.Kiristaza

suiyatararraba,taredawadandabaKiristaba dakumamasubiKisritayan'uwanensu,daidai haka. Dai shi wannan kalma na Allah alkawarinsa,shineyasaBaftizmakasancewa abindayake.

Allahkansanahallarcesa'adaanhadasunansa ga ruwan, tare da dukan iko da albarkunsa na gafartawa,raidaceto.Almasihuyakeberuwan na Baftizma da tsarki tare da kalmarsa, don kuwa mu cikin Baftizma mu tsaya da Almasihu cikin ruwan, Uba na kiranmu yaya nasa kaunatattu, Ruhu MaiTsarki kuwa an ba mu,dakumaanbudemanasama.

Wadanda suka karbi Baftizma bayan da aka kawosugabangaskiyatawa'azikokoyarwana maganarAllahsumasunkarbadukanalbarkun daAllahyahadasugaBaftima.

Waneamfani–ribaneBaftizmakebayar?

Naaikingafartazunubai,cetadagamutuwada iblis shaidan, da ba da ceto na har abada ga duka wanda sun gaskata da wannan kamar yadda maganar Allah da alkawaransa suka bayyana. Wanene wadannan kalmomi da alkawara na Allah? Almasihu Ubangijinmu fada a cikin Markus a sura na karshe. “duk wanda y aba da gaskiya aka yi masa baftizma zai sami ceto, amma duk wanda yak i ba da gaskiyazaahuntashi”(Markus16:16).

CikidataBaftizma,Allahnatsabtacemudaga duka zunubanmu, fizga mu kuma daga iko na shaidan, da ba mu rain a har abada. Duka yin Allah ne yadda shi ya ba mu Albarkunsa. Alkawarinsa ne. cikin Baftizma, Allahnmu daya cikin uku (Tiriniti) na bayar ga ko wane mu na kansa kyautar da Yesu Almasihu ya ci nasararsa don duniya ta rayuwarsa, shan wahala, mutuwa, da tashinsa daga mutuwa. DonAllahaganimusammanGalatiyawa3:27,

Kolosiyawa 1:13 -14, Bitrus 3:21, Titus 3:5-7 da1Korintiyawa6:11.

Ta yaya Ruwa kadai zai yi irin Muhimman AbubuwaHaka?

Lalle ba ruwa ne kawai ba amma maganar Allah da ke cikin tare ruwan ke yin wadannan abubuwa,taredabangaskiyawaddakeamince da wannan kalma ko Magana na Allah da ke cikin ruwan. Don in ba tare da Magana ko Kalmar Allahn ba ruwa ai ruwa ne kawai da kuma babu Baftizma. Amma tare da kalma ko Magana na Allah to shi ne Baftizma, watau, ruwa mai ba da rai, mai albarka cikin alheri, da wankewa na sabon haifuwa cikin Ruhu Mai

TsarkikamardaManzoBulusyafadacikiTitus suranauku;saAllahyacecemu,wannankuwa ba domin mun yi ayyuka na adalci ba, amma bisa ga jinkansa ne ya cece mu ta wurin wankan nan na Ruhu Mai Tsarki wanda y aba mu sabuwar haifuwa da sabuntawa. Ruhu Mai

Tsarki nan ne aka zubo a yalwace a kanmu ta wurin alherinsa mu sami zaman marasa laifi a gaban Allah, Kuma mu zama masu gadon rai madawwamin nan da muka sa zuciya a kai. Maganar nan tabbatacciya ce. Ina so ka karfafa wadannan abubuwa sosai domin wadanda suka ba da gaskiya ga Allah su yi hankali.(Titus3:5-8).

I mana, ruwa kawai ba zai iya yin iri muhimman abubuwa nan ba, amma ruwan Baftizmabaruwanekawaiba!Baftizmawani abu daya ne na musamman na hanya daAllah ke isar da mana albarkun da Almasihu ya ci nasararsudonmu.Sabodahaka,yafidadama wani alama can nesa. Ayyuka ne mai tsarki cikin wadda Allah kansa ke ta aikin gafara zunubai,badasabonraicikinAlmasihudasaa kanmuRuhuMaiTsarkitaredadukankyauta nasa. Baftizma na ba mu bangaskiya ta wurin wadda muke karbar wadannan kyauta. Allah RuhuMaiTsarkinayinaikinbangaskiyacikin alkawarandakehadegaBaftizma.

MeneneirinBaftizmataredaRuwananke Nuna?

Yana nuna cewa TsohoAdam da ke cikin mu ya kaigasaukinkaikullumdatubaganitseharga mutuwa tare da dukan zunubai da mugun sha'awoyi, da kuma sabon mutum kullum ya fitodatasogarayuwagabanAllahcikinadalci da tsabtacewa har sura na shida. “wato, ta wurin baftizmarmu an binne mu tare da shi, mun kuma zama daya da shi cikin mutuwarsa, domin yadda aka ta da Almasihu daga matattu ta wurin ikon nan mai daukaka na Uba, haka mu ma mu yi zaman sabuwar rayuwa” (Romawa6:4).

Cikin Baftima an binne mu tare daAlmasihu, da kuma a cikin Baftizm an tashe mu tare da Almasihu.Mutuwarsadatashinsaanmayarda su namu, da kuma gaskiya nan, a duk gaba dayan rayuwarmu, muna iya ce “Na yi baftizma” Tun da yake an binne mu tare da Almasihuzuwacikinmutuwarsabasaimunji tsoron kabari da za mu koma mu huta cikin wataranaba.Almasihuyarigatabakasancea can. Cikin Baftizma Mai Tsarki mun riga iya ratsewatakabarinsazuwatashinsa.

Kamar yadda Luther yace cikin Babban Katikisimnasa,“Idananyimanibaftizma,ina daalkawarincewaNizansamicetodasamun raimadawmami–naharabada,dukacikinjiki darai.…Babuwanijauharimaidarajadazai suturta jikin mu da rai fiye da Baftizm. ... BaftizmashiwanidukiyanewaddaAllahyaba mu da bangaskiya ya laluba, kamar yadda Ubangiji Almasihu kan gicciye ba ta aikin mutumba,ammadukiyanemaifahimtadaan mika mana cikin Kalmar da karba ta bangaskiya”

MeneneBaftizmazaiiyayidaRayuwarmu nakullum?

Kome! Gaba dayan rayuwa ce muke zama ga wakaftacikinalkawaranaAllah,daanbayarga mucikidatawurinBaftizmaMaiTsarki.Muna kullum komawa ga Baftizma. Cikin lokata na

gwaji da shan wahala cikin rayuwarmu, idan dukaabubuwagaalamanafaduwakasaakan mu, da musamman cikin wadancan lokata da idanzunubidalaifinawancanzunubiketayar mana da hankali, na iya, kamar yadda Luther yace, ga “cire Baftizma namu da kada shi karkashinhancinshaidandace,'Nayibaftizma ----NayiwankanAllah.JininenaAlmasihuna kansa'.Wankanemaialbarkadakumaanhada tare da jinni na Almasihu” Ba za mu sake komawagagicciyenAlmasihu,kokumamuyi kokari ga yin zato kanmu komawa can. A'a maimakonhakamunjuyaga“nandayanzu”na halin gaskiya na ayyukan Allah cikin rayuwarmu. Mun koma ga Baftizma namu. DonacandalokacinnewaddaAllahyabinne mutaredaAlmasihudatashemutaredashiga sabonrai.

Cikin babban Katikisim na Luther, shi y ace, “KowaneKiristanadaissashenabinnazariko karatudagaaikatadukrayuwarsa.Yanakuwa daissasheabinyigagaskatamaikarfimenene Baftizmakealkawartadakawonasarabisakan mutuwa da shaidan, gafarar zunubai, alherin Allah, gaba daya Almasihu, da Ruhu Mai Tsarki tare kyaututtuka nasa.” Da; “Idan mun yirayuwacikintuba,sabodahaka,kanatafiya cikin baftizma, wadda ba kawai zai sanar da wannan sabon rai, amma kuma ke haifar da, faradakumacigabadashi. CikinBaftizmaan ba mu alheri, Ruhu da iko ga danne wannan tsohonmutum–Adam,donsabonmutumnaya zo gaba (ya tashi zuwa gaba) da shi. cikin Baftizma an ba mu alheri, Ruhu da iko ga danne wannan tsohon mutum – Adam, don sabon mutum nay a zo gaba (ya tashi zuwa gaba) da yi girma da karfi. Saboda haka, Baftizma ya zauna har abada–tuba, saboda haka, ba wani abu ne ba fiye da komawa da kusatagaBaftizma”.

Me ya sa ana ma Jarirai da kananan Yara Baftizma?

Ana musu baftizma don dalilin daya da ya sa anawamanyabaftizma–dominumurnineda alkawari naAllah.Abin da an akawarta cikin Baftizmaanbayargadukawandayakarbeshi; saboda haka, jarirai da yan yara ma suna da alkawarin nan na Allah. Su ma sun kasance ya'ya naAllah. Su, ma na kunshe cikin kalma 'dukan al'umma” (Matiyu 28: 19). Yesu takamaimai ma ya gayata yan yara su gunsa (Luka 18:15 -17). Amma mafi muhimminci ma, a su masu zunubi, jarirai na bukatar abubuwandaBaftizmakebayar

Ta shi kalmansa, Allah ya halite dukan abubuwan da suke ganuwa da maras ganuwa. Ta kalmarsa, Almasihu Ubangijinmu ya kira mataccenmutumdagakabari(Yohanna11:4344), jariri nan da ke cikin ciki uwar tukuna, Yohana mai Baftizma, yay i tsalle cikin mamansa lokacin da ya ji Magana na Allah (Luka1:41–44).Toinawanidalilinashakka cewacikidakumatawurinkalmadaalkawari na Baftizma Allah na aikata kyauta na bangaskiyadaidaihakacikinjarirai?Idanmun yi wani rashin fahimtar Baftizma ga kan wai aikinkanmune,inhakanelallekullumzamu rika jefa kan mu cikin shakka a kan shi. idan munganekoamincecewawannanbaaikinmu ba ne, amma aikin alheri ne da na alkawarin Allah,zamufargacewajariraimazaayiwurin baftizma.

Abin bakin ciki kuma anan shi ne, akwai wadansu mutane da darikun Ikkilisiya da ke yinmusudahanayinBaftizmagayanyarada jarirai. Ba su ba da gaskiya ko yarda da cewa kanananyaranannabukatarabindaBaftizma Mai Tsarki je bayar ba. Ba su yarda abin da Littafi Mai Tsarki ya koyar a zahiri kwarai, watau, cewaAllah ya ceto da tserar da mu ta wurinBaftizmaba.sabodawadannankoyarwa na karya suna musu da hana wa duk kansu da gas aura ma iko, albarka, da ta'azantarwa n

Manzanni 2:39) da “Baftizmar ta cece ku a yanzu(Bitrus3:21)”

Karshen

“Munganibabbanabudamaikyaukwaraime Baftizma yake, wadda ya fizga mu daga mukamuki na shaidan da sa Allah ya zama namu, shawo kan da dauke zunubi da kullum kuwa na karfafa sabon mutum. Zai dinga kasancewa kullum sai mu rates daga wannan bakin ciki na yanzu ga daukaka na har abada” (BabbanKatikisim)

Ma'anaikodaalkawarinaBaftizmaMaiTsarki natsayegabadayanekanDayananwandayi rayuwaingantacemarasaibiamadadinmuda kuwa shi wanda ya sha wahala da mutuwa na hadayar fansa don zunubai na duniya. Shi ya kuma tashi da mai nasara bisa kan mutuwa da kabari. Cikin Baftizma Mai Tsarki, muna karbardukanalbarkunahadayardaukanalhaki naAlmasihu.GodiyagaAllahdonkyautarsana Baftizmamaitsarki.

1 Kalmomu da ke a rubutun tafiyartsusa su daga karamin Katikisim na Luther ne.

2 WA 47:651,10-19,32-36.

MeneneAkan…

Ikirari Da Laifi Da Yafewar Laifi

Mumatalauta,masubakincikizunubine?

Misali na Yesu kan Bafarisiye da mai karbar haraji cikin Luka 18:9-14 na arangama da kowanne dayanmu tare da wani babban tambaya: Ni matalauci, mai bakin ciki zunubi ne?

Bafarisiyen da ke cikin misalign nan bas hi kadaibane.mumasaudayawabamafargada zunubanmu ba, ko dai ba ma so mu yarda da hakaba.Abinsaukinemanamumasuadalcin–kanmu ga kwatanta kan mu da saura. Godiya Allah, cewa mutum na biyun, mai karbar harajin nan, ai ba shi ma kadai ba ne! Yesu Almasihu na tare da shi. idanYesu ya yi kira, masu zunubi na zuwa. Suna karbar gafararsa, rai da ceto. Da haka, mu ma muna ce, “Ubangiji, ji tausayi na, ni mai zunubi,” don Yesu shi aboki ne wa masu zunubi. Yafewar laifimaijarajarkyautanaUbangijinmushine abindaikiraridalaifikeakaikenanduka.

Cikin ikirari da laifi da yafewar laifi, Yesu Almasihu, wanda ya zub da jinin ransa mai ingantadacikkanhadayadpndukanzunubi,ya zuba cikin kunnenmu ne alkawari mai ba da rain a yafewar laifi, “da Na, ya ta tafi cikin salama, an gafarta muku zunuban ku” amince daalkawarinnanmunace,“AminI,Ubangiji, gaskiyane”GodiyagaAllah!

Meneneikiraridalaifi?

Ikirari da laifi ko tuba na nan kasha biyu ne, Na farko cewa mu furta ko amsa laifin zunubinmu, da na biyu kuma cewa mu karba yafewar laifi watau gafartawa, daga Pasto kamar daga Allah ne kansa ba tare da shakka ba,ammagaskatadashisosaicewatahakaan yafe ko gafarta mana zunubanmu a gaban 1 Allahcikinsama.

Yana da wuya ga fada, “Na yi laifi, Na tuba. Yafe (gafarta) ni.” Maganar Allah ya sa shi a zahiri da cewa “Gama sakamakon zunubi shi nemutuwa”(Roma6:23).CikinIkiraridalaifi (furtatuba)dayafewarlaifi,maganarAllahna samin kafar sa da mu, na motsa mu ga furta gaskiyagamedakanmudakumabukatarmuna gafartawarsa.

Domin YesuAlmasihu, furta tuba – Ikirari da laifidayafewarlaifimusayanenaalbarka,mai murna, mai farin ciki! “Saboda mu Allah ya mai da shi kamar mai zunubi, shi wanda bait aba yin zunubi ba. saboda ta cikinsa mu iya samin adalci na Allah” (2Korintiyawa 5:21). Lokacin da Yesu na kan gicciye, shi ya dauki zunubi–donmu.Shineyazamamaifansadon zunubi. Allah kuwa ya zuba adalcin fushinsa kan Almasihu ya ci nasarar salama tsakanin Allah da mutum. Cikin furta tuba – Ikirari da laifi,Almasihunadaukarnauyinazunubinmu da mu cikin musaya cikakken gafararsa da kauna.

Yafewarlaifiaikinemeciwatauaikinakullum nenaBaftizmaMaiTsarki,waddacikintsohon ayyuka namu, namu, ainihi zunubanmu ciki Adam na nutsewa da sabon mutum cikin Almasihu na tasowa. Ta wurin Yafe laifi mai tsarki muna karbar “Kyauta na Allah” wadda shi ne gafarar na zunubai da rain a har abada cikinAmasihuUbangijinmu(Romawa6:23)

Wanezunubaineyakamatamufurta?

A gaban Allah ya kamata mu amsa laifi –Ikirairi da laifi na mu na dukan zunubai, ko da wadanda ma ba mu sani ba kamar yadda muke yin shi cikin addu'ar Ubangiji; amma a gaban Pasto sai mu furta kadai zunubai wadannan

wadda muka sani da kuma jin su cikin zuciyarmu wanene wadannan? Yi la'akari na matsayinka cikin rayuwa nan gwargwadon Dokoki Goma na Allah; Kai Uba ne, ke Uwa ce,da'yamace,miji,mata,koma'aikacine?ko kana rashin biyayya rashin aminci, ko malalaci ne kai? Kana mai zafin rai, rashin kunya, ko kuma mai tankiya mai tsiya ne? Ka taba ja wa dan'uwanka rauni ta ayyuka ko kalmominka ka sata wani, kai mai abin rashin kula–yinsakaci,barnakobatawaniabukuma kayiwaniabindayacuta–daillantawani?

Furtar zunubanmu cikin hidimar sujada Mai Tsarki,NajibawanAllah,Pastornmu,yayafe mana zunubanmu cikin sunan Almasihu. A asircekuwazamutafiwurinPastodonfurtawa –Ikirari da laifi da yafewar laifi daidai don wadancan zunubai da muka sani da wadanda sukedamunmukowahalashemumusamman. Wadannanzamufurtagagabanpastornmuda jinkalmominnaAlmasihu,“Nayafemaka”

Ta wane Iko ne da Ikkilisiya Ke Yafe –gafararZunubai?

Ikkilisiya na amfani da muhimmin mukami na makulli, mabudi mai iko na musamman wadda Almasihu y aba wa Ikkilisiyarsa a duniya ga gafarta –yafe zunubai na Nasu tuba, amma kuma ga rike gafartawa zunubi daga maras tubamatukarsunkituba.

Bayantashinsadagamatattudakafintashinsa zuwacikinsama,UbangijinmuYesuAlmasihu yayinumfashikanalmajiransadacemusu,“ku karbi Ruhu Mai Tsarki. Duk wanda kuka gafarta masa zunubai, to an gafarta masa ke nan,kumadukwandabakugafartaba,tobaa gafartamasabakenan,”(Yohanna20:22-23)

Lokaci-Lokacimasuziyaracinuhidimrsujada naLutheransukanyimamakigajicikinIkirari da laifi – furta tuba da yafewar laifi na jama'a saiPastoyace,“Bisawannanfurtatubanku,Ni amatsayinkiradaAllahyayimaniyanadani bawanakalmarsa,inasanardaalherinaAllah

Allah gare ku duka, da a madadi ta umurnin UbangijiYesuAlmasihuInagafartamukuduka laifofinku cikin sunan Uba da Da da na Ruhu MaiTsarki.”

Yardar imani cikin hidimar Lutheran na taimakamanagaganemeyasaPastocinmuke fadihakaawannanhanyar.Bamuryakokalma namutumdakefadarshi,ammakalmawatau Magana ne na Allah, shi wanda ke gafarar zunubai,donanafadinshiamadadinAllahda kumataumurninsane”(ACXXV3)

Yafewa laifi shi kalma ne na Ubangiji tabbatacce, mai ba da rai da Kalmar ke mana abin da babu wani tiyata, magani, hanyoyi na kwantardahankali,shawara,kokarfafazaiiya yi don mu Kalmar Ubangiji na yafewa bay a rufe ko boye zunubinmu ba. ko kuma a na ba musaukinadanlokacinekadaibawaddajim kadan sai ya wuce Kalmar yafewa na Ubangijinmu na sulhunta mu ga Allah daya cikinuku–TirinityMaiTsarki

Luther ya sa al'amara da kyau inda ya rubuta, “zai zama da nisa mai girma sosai wa wani zuciyar dan'adam ga kalubalanta ga yin bege idanbaAllahkansaneyaumurcemugarokan shi ba. amma domin shi Allah ne, shi na da da'awa girma na ba da fiye maki (nesa da sassaucifiyedakowanizaiiyafahimtakamar tubulin feshin nuwa mai dawama mai dorewa wadda, ke bulbulo gaba da yi ambaliya fiye, hakazaicigabadabayarwafiye.Shinamana begebaabindaakkalafiyedatsananinabinda za mu iya rokon abu mai girma da mai yawa gare shi, da kuma, a kishin haka, muna bas hi fushi idan ba mu roka da nema da tabbaci ba” (BabbanKatikisim).

Menene ka yi imani da shi gwargwadon AlkawarinaAllah?

Na yarda cewa idan kirayayen Pastoci na Almasihu ke ma'amala da mu ta umurninsa Mai Tsarki, musamman ma idan suka ware a fili masu zunubi maras tuba daga majamiyar

Kirista da kuma yafe watau gafarta wadanda suka yi tuba na zunubans da son yin gyara mai kyau,wannantabbataccedamaiingancikuma kamar yadda, har cikin sama, sai k ace Almasihu Ubangijinmu na kwarai ne ke yin wannanma'amalataredamudakanshi.

Ji da kaya da nauyi ta zunubi, ma iya tafiya Pastonmudafurtazunubanmu,sanidacewata dalilin ofis na sa, shi wanda an kiraye shi ga fadar maganarAlmasihu ga mu da a madadin Almasihu ga gafartar zunubanmu. Ta wurin majamiyarKirista,Almasihuyakiromutanega ofis na ma'aikatar Ikkilsiya da ya ba wa Ikkilisiyarsa ma'aikata haka nan shi ya ba wa Ikkilisiyar, ofis na mukami mabudi makulli. Haka nan, Pastocinmu na gudanar da wannan aikinofisibainarjama'a,amadadinAlmasihu, dominmajamiyarKirista.Kuma,dukanKirista saisumikagafartawanaAlmasihunagajunaa asirceyaddasuketa'azantaryan'uwaKiristada kebakincikibisakanzunubi.

Wadansulokata,Pastocinmu,taredabakinciki maiyawa,zasuiyafadawamutumkadayazo ga Jibin Ubangiji sai shi ko ita sun yi tuba na zunubi. Idan al'amarin ko halin ya ci gab aba taredatubaba,Pastonzaiiyagabayyana–fadi ga mutumin, amadadi na majamiyar da ta tsai dashawararnan,cewashikoitaanwaredaga Ikkilisiyasaiinakwaituba.

Kawar da mutum ko ware shi daga taron jama'arAllahshinemafitakarshedaIkkilisiya za ta dauka ga taimaka wa mutum ga gane ko amincedaal'amari,kohalimaitsananidayasa kansa ciki domin ya ki yin tuba na zunubinsa. Shi wannan kokari ne na karshe ga rinjaye da cetowanidagatasirinshaidan

Ikiraridalaifi–furtatubadaYafewarlaifi SakaramantiNe?

Ko da yake yafewar laifi MaiTsarki bas hi da abin da an sarafa shi da shi mai ganuwa, ba shakkayanadaKalmarkafuwanaAlmasihua al'adance Takardar Yardan imani na Lutheran

ya mika ga yafewar laifi Mai Tsarki shi Sakaramantine(LCIV74;APXIII4)Takardar yardarm Imani na Lutheran kuma ya nusar da cikin hikima cewa “Babu wani mutum mai ilimidazaiiyayijayayyakokadankanjimlar na sakaramantai ko kebabbun kalmomin, muddinwadannanabubuwaanajiyesuwadda na da umarnin Allah da alkawara” (AP XIII. 17)

Luther na fadi sau da dama kan yafewar laifi Mai Tsarki kuma da hada shi tare da shela na Bishara na baka da tare da kasance cikin rayuwa na Baftizma Mai Tsarki. Garin da al'adace cikin Ikkilisiyar Luther ga fadi na Sakaramantai biyu – Baftizma da jibi Mai Tsarki – Muna Kyautata ga rike cikin zuciya wannangaskiyanamuhimmi.“Allahshimafi albarka ne cikin alherinsa; Na farko, ta wurin maganarkalma,tawaddaanawa'azingafarana zunubi ga dukan duniya, na biyu a wurin Baftizma,nauku,tawurinSakaramantinaJibi MaiTsarki,naHudu,“wurinmukaminofisna mukulli da mabudi ikon ikkilisiya; da na karshe, ta wurin Magana da ta'azantarwa na yan'uwamasubai”(SAIII.4)

MeneneYafewarLaifiaasircedamenene? Takardar yardarm imani na mu na Lutheran n ace“Anakoyarwaatsakaninmucewayafewar laifiasircefaarikecikinIkkilisiyoyidakadaa yarda – bari ya dadi cikin cikin rashin amfani da shi” (ACXI). Wani Uba na kafawar Lutheran Reshen Missiouri, C.F.W Walther, yace cewa pastor, cikin dabi'ar Evanjalika, ta wurinkoyarwamaihakalidakwaringwiwa,da ta wurin y aba furta laifi da yafe laifi a asirce, yayiaikizuwagamakasudinindafurtalaifida yafe laifi a asirce ana amfani da shi ban da ga furtalaifidayafelaifinakowa.

Furta–Ikiraridalaifidayafewarlaifiabinaiki ne muhimmi cikin aikin Pastoci na kula da jama'a.Pastocinaamfanidafurtadayafewarr laifi cikin hali ko al'umura iri-iri – misalign, cikin tsakar matsi na aure da iyali, da kuma

cikin sama irin kula da ko hali na ba da shawarwari na aikin Pasto. Ikirari da laifi watau furta laifi da yafewar laifi na asirce Pastoci na amfani da shi ga kawo gafara da warkarwacikinrayukanawadandasukazoga gunsutaredazuciyamaidamuwadajuyayi.

Littafin wakokin Ikkilisiyarmu, Littafin Hidimar Lutheran, na dauke da tsari na furta laifi da yafewar laifi a asirce da aka shawarta (shafi110-III).Wannantsarizaaiyaamfanida shiamahallinainkaziyarciPastonka.Tsarina furtalaifidayafewarlaifiaasircetashawartar cewa takamaimai zunubai za a furta, amma a lalle bay a bukatar ta. Wani muhimmin makasudi shi ne kuwa cewa an rantsar da Pastoci lokacin nadinsu kada su yarda su bayyana ko tona zunubai da a furtata gare su.

Kamar yadda wani Paston Lutheran ya dora a kai, “Kunnen Pasto kushewa – watau Kabari ne.Abindayashigacikibayafita.”

Karshen

Yin murna cikin gafartawa na zunubai, muna addu'a cewa Allah ya ba mu karfi ga daddagewa ko kin gwaji, da ga yin rayuwa wadda zai daukaka shi, mu nema ga faranta masa rai ta abin da muke yi, gwargwadon so nasa cikakke da Mai Tsarki. Da in muka yi, kullummunaluradazunubinmumamugudu donnemanmafakagajinkansamaraiyaka,tare da nema da rokan gafararsa ta dalilin UbangijinmuYesuAlmasihu.GodiyagaAllah da kyauta na furta laifi –Ikirari da laifi da yafewarlaifi!

1 Kalmomi na rubutun tafiyar tsusa ambata ne daga karamin Katikisim na Luther

2 C.F.W. Walther, Pastoral Theology, Chap. XVI.

Menene

Akan…

Sakaramanti Na Jibi

Kan tafiyar ta cikin rayuwar mu na duniya zuwa ga sama, Allahnmu mai alheri da mai kyaukesamardaabincimaitsarkidadarajaga rike da karfafa mu kan ziyara mu a duniya –Jibin Ubangiji. Wane gatanci ne mana ga karbarwannankyautamaikarfinta'azantarwa! Godiya da yabo ga Allah har abada don SakaramantinaJibi

Jagore ni kwarai, babba mai ceto, ziyara nake fakon kasa. Ni raunana, kai mai karfi; Riken i dakarfi.Gurasarsama,Gurasarsama,kosarda niharabada.

DonmemukeBukatarJibinUbangiji?

Idan mun bincike kan mu cikin hasken wata cikin tsarku na Allah, na gane yawan zunubinmu da yawan bukatar gafararsa. Zunubanmudashanwuya,bakinciki,wahaloli da damuwa na rayuwar mu cikin wannan duniya mai faduwa su dalilai ne mai sa mu 1bukaciJibinUbangiji.

Kamaryaddabukatarmudayawa,hakamada yawabukata–munaabincimaibadaraidashi ya samar! Hanya ce na gaske na aikin Allah kansacikinrayuwarmugacetonmu,gakarfafa mudarikemukusadashi.Yesuyayialkawarin kasance tare da mu kullum, zuwa ga karshen zamani (Matiyu 28:20). Wurin kalmarsa mai daraja da Sakaramantai, Ubangijinmu na cin gabadacikaalkawarinshi.

Ubangijinmu Yesu Almasihu ya al'adanci watau kafa Sakaramanti na Jibi da wadannan kalmomi. 'wannan jiki na ne, wanda an bayar domin ku. Wannan kwaf na sabuwar yarjejeniya ce wadda aka tabbatar da jinni na wandazaazubardominkudongafararzunubai “(Matiyu 26:26-29, Markus 14:22-25, Luka 22:14-20, 1Korintiyawa 11:23-25). Jibin

Ubangiji jiki da jinni ne na gaskiya na Ubangijinmu Yesu Almasihu karkashin burondi da kwaf nan na ruwan inabi, wadda Almasihuyakafawataual'adanceshidakansa don mu Kirista ga ci da kuma gas ha a ciki” (KaraminKatikisim).

Ya rain a, yi ado wa kanka da murna, bar tayar dahankalimadukunabakinciki,zozuwacikin hayewarsafiyamaialatu,cantaredamurnasa daukakarka. Albarkata shi wannan wadda alherin sa ya nufa kafuwar wannan a'lima (abinci) mai ban mamaki. Shi, ko da yake na samane,sosai,dakumatsarki;yakuduragasa ya zauna ko sa mazauni tare da kai na mafi 2kasaduka.

Menene Yesu ke Ba Mu Cikin Jibin Ubangiji?

CikinSakaramantinaJibinUbangijimaiceton mudaUbangijkulumnararrabazuwagaremu jiki da jinni na hadayar da ya yi don mu ta waddayabiyadonzunubainadukanduniya.A haka, karbar jiki da jinin nasa, muna karbar gafartawa, rai da ceto. Suken gudana daga wadannan gagaruman dukiya na jinkan Allah sunekauna,salamadabegekofatawandashi ke bayar mana cikin Jibinsa da yin bege da iyawar yin abin da Allah ke so, rayuwa cikin kaunadadaidaituwataredajuna.

Sau da dama a iya duba yadda akwai tsinkaya na Jibin Ubangiji cikin cikin Tsoho Alkawari mahawarakushawarwarinayaddaakecidaga kokumayaddahadayakesamuncitawadanda da an mika hadayar don su (1Korintiyawa 10:18). Littafi Mai Tsarki ya nuna cewa in ba taredazubdajinnibababugafartawarzunubai (Ibraniyawa 9:22). Jinin Yesu Almasihu, Dan Allah ya shafe da sabtace mu daga zunubi (1 Yohanna 1:7; Matiyu 26:28; Ayyukan Manzanni 20:28, Romawa 5:9; Ibraniyawa

9:14, Ibraniyawa 12:24; 1 Bitrus 1:18-19; Ru'uya ta Yohanna 1:5, 7:14). Da kuma wannan jinin ne shi ya ba da shi cikin Jibi na shi.

Jawo kusa da karba jikinsa, da sha jinin Mai Tsarkidonkaianzubar;mikashidonbabbada karami duk, shi kansa an yi wa laifi shi ne 3firist.

TayayaYesunanahallacecikinJibinsa?

BawaimunayinkokarinabayyanayaddaYesu nananakasancekokumaahallacekarkashin burididakwafnaruwaninabinaJibinUbangiji ba,danmungaskata,munakoyar,yinyardarm imani da murna cewa shi na nan a hallace –kasance .mu Lutheran na barin kalmomi na Yesusutsayabataredagardamakomuhawara kandamarsu,kokokarigabayyanayaddasuka a gaskiya ba. kamar yadda Luther ya sa shi a zahiri kwarai, “Mun rike da cewa burodi da kwafnaruwaninabinancikinJibinUbangijisu gaskiyanjikidajinninaAlmasihune”(SAIII. 6). Duk wanda ya ci da sha daga wannan ya karba cikin bakinsu jiki da jinni na Yesu Almasihunekosunbadagaskiyadashikoa'a kosuncancantakomarascancanta.

KalmominYesutabbataccedakumanahakika neRuhuMaiTsarkinabamubangaskiyagayin amincicikidabadagaskiyaakalmominYesu na “An bayar da zub da shi domin ku don gafartawa na zunubai.” Bangaskiya cikin alkawaran Almasihu shi ne abin da ke sa cancantawar mu ga karbar Jibinsa. Kalmomin Almasihu na kafa da al'adantarwa na rikon ingancinsudaikonamfaninsudahaka,takirki na wadannan kalmomin jiki da jinni na Almasiu na kasantuwa ko a hallarce da gaskiya,daakerarrabadakarban.

Jiki da jininka, kasheshe zubabbe don ni, an karba a teburinka, Ubangiji, a halin gaskiyar albarka.Banematayayayafaru,wannanabin al'ajibinmamaki,AllahmakakeeyabawaAllah na yi fiye da abin da muke tsammani zai iya 4 zama.

Menene ya sa Muna Karba Jibin Ubangiji saudayawa?

Mukan karba Jibin Ubangiji sau da yawa domin ga yawan da muke bukatar abin da Ubangiji na bayarwa cikin Jibinsa. Ba za mu kalubalanta ga sa wani doka kan ko sau nawa ne mutum “zai iya” ko “lalle” ya karbi Jibin Ubangiji ba. amma wannan da wata tambaya nedabamdagaharsaudayawanawaneanaba da Jibi Mai Tsarki cikin majamiyunmu. TakardanayardarmimaninmunaLutheranya sa shi a zahiri cewa Jibi Ubangiji a mika shi kowane rana ta Ubangiji da kuma sauran ranakuidanakwaimasucinjibidasukahallara (ACXXIV.34DA AP.XXIV.1).

Afadin haka nan, yarda imanin mu na kawai dai tunani kan gaskiya na Littafi Mai Tsarki, waddayasaJibinUbangijiatsakiyanasujada (AyyukanManzanni2:42,20:7;1Korintiyawa 11:20,30),bawaikamarwanikarinenalokaci –lokaci ko wani makola ne ba. don wannan dalilineyasaReshenamunananatadakarfafa majamiyunmugasamardadamadonmasucin jibi wadanda suka yi begen ga zuwa karbar JibinUbangijikowaneRanataUbangiji.

Ubangijina,nankabidanicikinwurinkamafi tsarki. Da kuma nan da kanka ka ciyar da ni da dukiya na alherinka; don ka ba mu a kyauta abin da duniya ba za ta saya ba, burodi na rai 5dagasama,dayanzubazanmutuba.

Menene ya kamata mu yi idan ba mu ji a ranmugazuwakarbarJibinUbangijiba?

Domin ga ainihi na halin mutuntakanmu mai zunubi,mukanriyawaawasulokatagatunani, “NibanabukatakarbarJibin,Nibanjiyinhaka ba”Ammaidanmunjitawannanhanyarhaka yana bukaci mu gane cewa a cikin Jibin Ubangiji,maitsarkinAllahnAllah,dahaskena haske, hakika ne Allah na hakikan Allah, na zuwa cikinmu, karkashin burodi (gurasa) da ruwan inabi (kwaf), don kasance tare da mu, zuwa ya hada kansa da mu, don gafartawa, da sabuntadakarfafamu.

Cikin shiry zuwa karbar Jibin Ubangiji, yana dakyaumuyidubakobitar,“Tambayoyitare da Amsoshin don Kirista,” kan shafi 306 na Littafin Wakokinmu, Littafin hidimar sujada naLutheran.CanLutheryayimaganakanirin wannanlokataiwaddabamaiya“ji”nakarbar Jibin Ubangiji. Luther ya rubuta, Don irin wannanmutumbabuwanishawaramafikyau dazaaiyabashifiyedacewa,dafarkodai,shi yasahannucikinrigarsayatabayajikodaishi har yanzu yana da tsoka da jinni a jikinsa, da cewa ko kaka ya gaskata abin da Littafin Mai Tsarki ke fadi kan haka cikin Galatiyawa 5 da Romawa7.

Nabiyu,cewayayikallokewayedashigagani ko shi har yanzu na cikin wannan duniya, da rikeazuciyacewabazaatabarasazunubida shanwuya,kamaryaddaLittafiMaiTsarkiya fada cikin Yohanna 15-16 da kuma cikin 1 Yohanna2da5.

Na uku, lalle shi zai sami shaidan kuma na kansa,wandataredayinkaryarsadakisa,dare darana,bazaibarshiyasamisalamaacikikoa waje ba, kumar yadda Littafi Mai Tsarki ya nunahotonsacikinYohanna8da16;1Bitrus5; Afisawa6;2Timoti2”

YaYesu,Ubangijimaialbarka,yabona,godiya na daga zuciya zuwa gare ka na ta da shi. kai cikin kauna sosai ka mika kai na jikinka da jinika. Barke ya rai na, cikin murna da fada; wane arziki ya zo mani haka a yau, wane arziki na jiki, hankali, da rai! Almasihu na kasance 6cikina,yasanazamacikakke.

Karshen

Ga yadda wani mai Ilimin sanin Allah (Tauhidi) na Lutheran da ya yi kyakyawar siffantaJibinUbangijimaidarajardukiya.

“AnciyardaIsrailadamannacikinkungurmin daji kamar da burodi daga sama (Fitowa 16:15). Cikin Jibin nan Mai Tsarki mun sami manna na gaskiya wadda ya sauka mana daa

sama ga ba da rai wa duniya. Ga shi nan wannanburodinasama,abincinmala'ikunan, na wadda idan kowane mutum in ya ci ba zai sakejinyunwaba(Yohanna6:35,51)”

Ya'yan Isra'ila na da akwati na yarjejeya da kujeran wurin daukar alhakin zunubi, inda za su iya jin murya Ubangiji na Magana da su ta yinarba(Fitowa25:21,22).Nankuwamunada akwatin na yarjejeniya na gaskiya, jiki na almasihu mafi Tsarki, wanda cikinsa ke buga dukan dukiya na hikima da sani (Kolosiyawa 2:3).Anan muna da kujeran daukar alhaki na gaskiyacikinjininnannaAlmasihumaidaraja (Romawa 3:25), ta wurin wadda Allah ya sa muka sami karbuwa cikin shi kamataccen Dansa(Afisawa1:6)

“Almasihu ba kam ba kawai yay i Magana Kalmarnata'azantardamuba,shiyamakarba mazauniacikinmu.Shiyanaciyardarayukan mu da manna na sara, amma wane ya fi kyau nesa,danasajikinakansamaialbarka.Nanshi nekofanagaskiyanasamadonrayukanmu,da tsani-matakala da kafa da kasa hark anta ya taba sama kan wadda mala'uku na Allah ke hawasunasaukaabisan(Farawa28:12)”

“AlmasihuyarikemunaKwaraidominshiya saye mu da farashi mai tsada. Shi ya rike mu kwarai domin shin a ciyar da rayukanmu da abincimaitsadadamaidaraja.Shiyarikemu nakwaraidominmugabobinenasa,najikinsa (Afisawa5:30)”

Jiki mai tsarki na Allah, wadda rundanar malaikukeyinkaunarsacikinainihinhadadiya Allahntakarsa, gaban wadda manyan mala'iku suna rusuna wa cikin kaskantar da kansu na girmamamwa, da a gaban shi wadda mulkoki da ikoki na sama ke yin bari da tsaya cikin mamaki-al'ajabi, shi ne ya zama abinci gina jikin don rayukanmu. Bari samai su yi murna da kuma kasa ta yi farin ciki (Zabura 96:11), amma da kari kan haka bari rai ma gaskatawa ya daukaka da rera waka don farin ciki, ga

wandaAllahyabashiirinkyautarnababuiya 7fadi!

Ya Ubangiji, mun yabe ka, albarkace ka, da kaunarka, ciki shaidar godiya mun rusuna a gabanka. Nan tare da jikinka da jininka ka ba mu abincin gina jiki na rayukanmu mai raunana don su iya yi yalwa ya Ubangiji, yi 8manajinkai!

2

1Littafin Wakoki na Lutheran, 220. LW

Littafin Wakoki na Lutheran, 239. LW

3

4

5

Littafin Wakoki na Lutheran, 240. LW

Littafin Wakoki na Lutheran, 249. LW

Littafin Wakoki na Lutheran, 244. LW

Littafin Wakoki na Lutheran, 245. LW

7

8

6 John Gerhard,Sacred meditations. Pg 103 ff.

Littafin Wakoki na Lutheran, 238. LW

MeneneAkan…

Kasancewa Dan Lutheran

MeneneLutherandaGaske?

Garindaakwaiiri-irinnahanyoyidawanizai iya amsa wannan tambaya, wani amsa daya mai muhimminci kwarai shi ne wannan “Dan Lutheranshinemutumwandayayardadakoyi imani,koyardafurtagaskiyanamaganarAllah kamar yadda an takaita da yarda imani da su cikin Littafi na Daidaitace.” Littafi na Daidaitaccen na kunshe da ko dauke da yardarmimanibangaskiyanaLutheran.

WatakilakatabahalartahidimarnadaPastoka kumajjishinaalkawarincewashizaiyiaikina ofisnashigaaikatacikindaidaitadayardarm imani na Lutheran. Lokaci da an karba sabon mutum da tabbaci zaman da Ikkilisiya a Lutherananatambayansuidansunyiyardada daktarin koyarwa na Ikkilisiya Evanjalika na Lutheran,kamaryaddasukakoyagasaninshi daga karamin Katikisim, ga kuwa za su yi amincewadashidagaskiya.

Wadannanalkawaramarasgarajesunnunaga mu daidai yadda da muhimminci yardarm imani nan suke don Ikkilsiyarmu. Bari mu lur dairi-irinabubuwandakekunshecikinLittafi DaidaitaccenaLutherandasaikumazamuiya Maganakanmeyasayardarmimaninansuna damuhimmincedonkasancewadanLutheran.

Su wadannan ne shaidar Bangaskiya IkkilisiyanaDukDuniya?

Shaida Bangaskiya suna nan guda uku cikin Littafi Daidaitacce na Lutheran sune kuwa shaidar Bangaskiya Ta Manzanni, Shaidan Bangaskiya Ta Nisiya shaidar Bangaskiya Ta Alhanasiya.Ansiffantasuwatauankirasuna “Dukan Ikkilisiya a Duniya” domin dukan Kiristan sun karbe su a duniya gaba daya da yake su ne madaidaitun Magana na abin da maganarAllahyakoyar

Menene Takardar Yarda imani Na Augsbury da Takardar kare Yardar imani naAugsbury?

Cikin shekara 1530, an bukaci Lutheran su gabatar da yardarm Imani na bangaskiyarsa a gabansarkin Sarakuna na daular Roma a AugsburgKasarJamus.PhilipMelanchthonya rubuta shaida yardar imani na Augsburg aka kuma karanta shi a gaban fadar sharia na shi maimallakaranta30-06-1530.Bayanshekara daya,Lutheransukasakerubutatakardarkare na yardarm imani na Augsburg. Wannan ma “Takardarkare”nayardarmimaninaAugsburg Philip Melanchthou ne ya rubuta shi kuma. Babba daga cikin takarda na Littafin Daidaitacce,dakumababimaitsawo,anbada shi ga gaskiya mafi muhimminci na bangaskiyar Kirista. Daktarin koyarwa na adalci ta wurin alheri kadai, cikin bangaskiya kadai,cikinAlmasihukadai.”

Waɗanne Ne Ƙaramin Da Babban Katikisim?

MatinLuthernayaganetundawurikanyadda pastoci (malamai) da almajiran su – wati mabiyakecikinwanihalinajahilciakwanakin sa idan ya zia ga har kan gaskiya na yau da kullummaiyawanabangaskiyarkrista.Wajen 1530, shi ya fito da waɗansu ƙananan littatafe biyu ga taimakon pastoci da iyaye ko masu shugabantaiyalensukoyarsabangaskiyan.

Karamin katikisim da Babban katikisim an shirya su ne wajen batuwan shisa: dokoƙi goma, shaidar bangaskiya ta manzanne, addu'ar Ubangiji, baftisma mai tsarki, furta laifi iƙirari da laifi, da kuma sakaramanti na jibi.Waɗanandadukduniyatayardadasune takaitatun daktarin koyarwa mai girma ta Lutherwandaankunsasucikinkashinalittafin daidaitacenaLutheran.

Mene ne Takardar Smalcald da Kundi kan ikodaGaniyakoFifikonaPapaRoma?

Cikin shekara 1537, Martin Luther kuwa aka roƙeshiyashiryabayaninaimaninaLutheran don amfani da a majalisar ikklisiya, idan an bukaci haka. Yardar imani gagarumi da mai kuzari na bangaskiya na Luther daga baya an ƙunsa ta cikin littafi daidaitacce na Lutheran. AngabatardashigaƙungiyanaLutheranmasu mulƙikoshugabancidasuketarocikinbirnina Smalkald. An roƙi Philip Melanchtin ga kari habaka bayani kan batu na paparoma da yin haka kuwa cikin kudin sa, wadd aka kuma ƙunsashicikinlittafindaidaitaccenaLutheran.

MeneNeDabaraNaDaidaitacce?

Bayan mutuwar Luther a 1546, sai wani muhumminjayayyakorigimayatashinacikin ikklisiyar Lutheran. Bayan aka yi fama da mahara, sai aka rubuta takarda dabara na daidaitaccea1577nakawoƙarshegajayayya na waɗanan daktarin koyarwa da kuma ikklesiyar Lutheran ta iya bamun tafiya gaba haɗaɗɗe cikin abin da suka ba da gaskiyam suna koyar, da yardar imani da su. A 1580, dukan rubuce rubuce guda, shi ne littafi na daidaitacce. Daidaitacce na nufin an sami daidaituwa”

Mene Ne Ya Haɗa Littafi Mai Tsarki Da YardarImani?

Munyiimani–furtacewa“magananaAllahshi ne da kuma zama doka na kaɗai da mizani na dukan daktari na koyarwa” (FC, SD, Doka da mizani 9).Abin da littafi Mai Tsarki ya furta, Allah ne ya furta, abin da littafi ya umurta ko dokance,Allah ne ya umurta ko dokance. Iko na littafi Mai Tsarki cikakke ne, tabbatace da kuma ƙarshe. Lutheran sun yarda da karɓa littafiMaiTsarkiayardarimaninasushiLittafi Mai Tsarkin maganat Allah ne na ainihi–da gaske. Littafin yardar imani na Lutheran ya ƙarfafa mu ga ba da gaskiya da littafi Mai Tsarki don “ba zai yi mana ƙarba ba” (LC, V 76).Dakumabazaitaɓazamanaƙaryadamai

cuta ba” (FC SD ,VII, 96). Littafi Mai Tsarki shi ne “sabtace, mara kasa, da kuma marasa chanja ko juyiwar maganarAllah (Gabatarwa naLittafinaDaidaitacce).

Yardar imani na Lutheran su ne “tushe, doka, da mizani mai nuna yadda dukan daktarin koyarwa ya kamata a gani cikin bi tare da maganar Allah (FC SD RN). Saboda furtar yardan imanin su daktarin ne mai cikakken yarda da rubutaccen maganar Allah, suna amfani mai daidaitacce cikin ikklesiyar Lutheran ga ƙayyade abin da ke amintaccen koyarwa Littafi Mai Tsarki, kawo yanzu har iyakacin cewa koyarwa nan an tsara da yin isasshenbayanicikinlittafinnayardarimani.

Menene Babban Maƙasuɗi na Littafin yardaImaninaLutheran?

Tajadidi na Lutheran ba “tawaye bane” amma ɗantafaraneamainunuasahihindamuwada koyarwa na ƙarya da ruɗarwa, wadda, amma kasu har zuwa wannan kwanaki, na ɓoye ɗaukakadaamfanialbarkacinYesuAlmasihu. Abin da ya motsa Luther shi ne damuwa mai himmakanbisharanaYesuAlmasihu.Nanga yadda littafin yarda imani na Lutheran ya bayyanamenedukakekanbishara:

“YanAdambasuriƙeƊokakoumurninaAllah na amma suka keta doƙar Sai kuwa ɓatacen halinsu na yan Adam, tunani, magana da ayyukansunafaɗadakoyaƙidadoƙar.Todon wanan dalili an miƙa su ga kina a ce da an ganawa su zafin fushin Allah, ga mutuwa da duka azaba na duniya na jiƙi, da hukunci na wuta na gidan wuta. Saboda haka, bishara, cikin tsananin ma'anar ta, na koyar da abin da yakamatamutanesuyardadakoimanidashi, watau cewa suka ƙarba daga wurin Allah gafartawanazunubai,wataucewaƊanAllahm UbangijinmuAlmasigu,yakarɓabisaKansa la'ananadokarmyaɗaukadajureta,yadauki alhaki da biyan fansa don duka zunuban mu; cewatawurinshikaɗaianrayamugaalherin Allah,gasamugafartawanazunubaitawurin

bangakiyadakumaancetomudagamutuwada dukanhukuncinazunubanmudaankumaceto mu har abada... wanan labari mai daɗin ji ne, labari mai sa murna, cewa Allah ba ya so ya hukunta zunuban mu anna dai ya gafarta shi donalbarkacinAlmasihu”(FCSDV,20)

MeneneaƙenufidaLutheran“MaiYardar ImaninaHaƙiƙanta?

Kalma na wanda aka sani wanda zancen a kai nadama'anairi-iri,ammadaidukindaakakai “Maiyardaimanibahaƙikantaananananufin ne da ɗan Lutheran wanda ya bayyana faɗi ga duniya bangaskiyar shi da mariƙi mafi zarfi imanidacikakkenyarda,cikindaidaituwatare datakardudakeƙunshecikilittafindaidaitacce naLutheran.ZakaiyaganinruhunaLutheran mai yardar imani na haƙikanta cikin waɗanan rubutun kalmomi na ƙarshe cikin littafi na daidaitaceenaLutheran:

Saboda haka, niyyan mu ne ga ba da shaida gabanAllahdadukankrista,tsakaninwaɗanda sunadaraiayaudawaɗandazasuzodagabaya cewa bayani nan da an sa a gaba kan batun dukanabubuwanjayayyakomaikaworigima na bangaskiya wadda muka yi ishasshen bayani da bayyana – da babu wani sauran bayani – shi ne koyarwan mu, bangaskiya da yardarimaninamucikintazamuiyafitogaban gadon shari'a na Yesu Almasihu, ta alherin Allah,taredazuchiyamairashintsarodahaka kumabadalissafibabangaskiyarmu,dakuma bazamuaasircekumaabainarjama'afaɗako rubutawaniabukishinhakakosaɓawashiba. Maimakon haka, kan ikon ƙarfi na alherin Allah,munyiniyyagayardadawannanyardar imani”(FCSD,XII,40).

Menene aƙe nufi da Shigan ciki ba Sharaɗi gayardarImani?

Pastocin Lutheran masu yarda imani na haƙikantaanabukatasushigacikinwatozama mambanasharaɗigayarfarimaninaLutheran dominwaɗannanmagananaAllahnezallada aka tattauna ko yi magana a kai filla-filla.

Wananshinepastocinmu,dakowacealmajiri wanda ya furta yardar imani na shu cikin ƙaraminkatikisim,zaiiyadababbanmurnada bataredashakkakoƙwarewagacewaabinnan dayabadagaskiya–yayiimanidakangaskiya nenamaganarAllah.

Dr C.F W Walther,shugabanafarkonareshen Missouri, ya bayyana ma'anar na yardaimani shiga cikin ba sharaɗi cikin kalmomi da ke zahiri da tasiri a yau yadda suke can baya: “shiga cikin ba sharaɗi shu ne bayyanawa marasa garaje wadda mutum wanda ya so ga hidimar ikklesiyar ya yi rantsuwa cewa shi ya yarda a abin da ke cikin daktarin koyarwa na imani Lutheran, domin shi ya amince da gaskiyacewasunyardadaLittafiMaiTsarkida kumabasuyaƙikofaɗadalittafiMaiTsarƙiba cikin kowani maƙasudi, ko maƙasudi ya iya zamaƙaramikomuhimingirma:dadacewashi saboda haka ya yi imani cikin wanan gaskiya naAllah da zuchiyyarsa da kuwa shi ya lashi taƙobigawa'azinwanandaktari”.

MenenekaKasanceLutheran?

Kasance ko zama Lutheran shi ne kasancewa mutum wanda ya yi imani ko ba da gaskiya –wato yarda da gaskiya na maganar Allah, Littafi Mai Tsarki, yadda aka yi bayani da koyarcikinlittafindaidaitacenaLutheran.Yin haka yana sa yardar imani da furta bishara na Yesu Almasihu. Lutheran na gaske, Lutheran na yarda imani na haƙikanta, na da ga kalu balantacewa“dukandaktariyakamatasubiga daidaitaccen [yarda imani na Lutheran] da an tsaraagababisa.Komedakeakishinhakaga suyakamatayazamaanƙidayiAllahwadaida yadasunsokakonunaadawagabayyabawaba bangaskiyanmudabaƙiɗaya”(FCEp,RN,6).

Bayaniirinwananzaiiyasaharigawanikamar cika baki ne. Amana ba haka ba ne; ɗan, shi nuninekomotsinrainataɓacinajagorancina Ruhu da ya motsa rai na mu ga faɗi na bangaskiyarmuagabanduniya.

Don zama mai yarda imani na haƙiƙanta na Lutheran shi ne ka zama mutum wanda na girmamamagananaAllah.Kalmananyasashi a zahiri cewaAllah na yin begen ikklisiyar sa ya kasance cikin yarda kan daktarin na koyarwa,dakasancenamasura'ayiɗaya,zama dasalamataredajuna(1Korintiyawa1:10;2 Korintiyawa 13:11). Don wanann dalili ne da muka daraja sosai dukiya nan na furta yarda imani na gaskiyar krista wadda muke da shi cikin Littafin daidaitacce na Lutheran. Don Lutheranmasuyardaimaninahaƙikanta,babu wani sauran tari na taƙardu, ko bayanai ko littatafe wanda zahiri, mai daidai da daɗi da gabarta da koyarwa na maganar Allah da bayyana bisharar littafi Mai Tsarki kamar yaddalittafindaidaitacenaLutherannamuya yiba.

A tafiyarsu tare da alkawarin mu ga zalla koyarwa da furta yarda imani na bangaskiya, shizaidakullumdoleyakasance,alkwarinmu daidai ma ƙarfi ga miƙawa na gaggarumi tare dabisharadafaɗargaskiyanaAllahgaduniya. Abin da “furta yarda imani” ke a kan ke nan duka, cikin nazari na ƙarshen. Lalle “rubutaciyarmaganarAllahtace:Nagaskanta: sabodahakanayimagana:Tundayakemuna da ruhun bangaskiya iri ɗayamu ma muna gaskata saboda haka kuma muke magana (2 Korintiyawa 4:13). Wanan shi ne abin da ake nufizamanLutheran.

Donƙarinbayani:

RobertPreus,GettingintotheTheologyofConcord:AStudyoftheBookofConcord(St.Louis: ConcordiaPublishingHouse,1977).

DavidScaer,GettingintotheStoryofConcord:AHistoryoftheBookofConcord(St.Louis, ConcordiaPublishingHouse,1977).

TopurchaseacopyoftheBookofConcord,callConcordiaPublishingHouseat800-325-3040.

MeneneAkan…

Sujadar Lutheran

Don Me Ubangijin Mu Tara Mu Don Sujada?

KyautadadukiyamafidarajadaUbangijinmu y aba mu suna gafartawarsa, rai da ceto. Ta wurin ran shi marasa laifi da shan wahalarsa mai ɗaci da mutuwa,Almasihu ya saya da cin nasara mana daga zunubi, mutuwa da kuma shaiɗan. Ta wurin Yesu Almasihu, dukan zunubai na duniya an biya ko da kuma zafin fushi na Allah kuwa an lallasa Almasihu ya sulhuntadukanduniyagaAllah.

YesuAlmasihunayiwamuhidimakumaakai a kai da ake ayyana bisharar sa, da ake yi ƙa mutanen sa baftisma da kuma ake karanta maganarsa.Shiyanayiwamuhidimakumada aka furta ko faɗi gafartawar shi da kuma an yafe laifi wa mai tuɓa. Shi yana mana hidima dayakebamujikidajininsakarkashinburodi da ruwan inabi (kwaf) ga ci da kuma ga sha. Yadda Ubangijin mu ke ba mu gafara, rai da cetokenan.Waneabinalbarkanemanagaƙira da tattara mu don sujada ta Allahn mu mai alheridamaikyauhaka.

Menenea ZuchiyadaTsakiyarSujadarna Lutheran?

Sujadar Lutheran na sa da mai da hankali sak kanYesuAlmasihu,shiwandanahallarcedon mu da tare da mu ta wurin maganar sa da sakaramantai. Sujadar Lutheran shi, saboda haka,memaidahankalikanAlmasihunebada hankali kan mutum ba. Lokacin da mun taru don sujada, ba wai muna yin tunana wani Almasihu mai nisa ko tunani kan wani tunani mai zurfi, ko yi tunanin iri-irin ƙa'idodi don rayuwaba.Bawaikumamunacikinikklesiya (majami'a) don a sa mana dariya ko bayar da

nishaɗi ba. Almasihu na rayuwa da rayayye tsakanin mu, daidai inda shi ya yi alkawalin kasance cikin magar shi da sakaramanti.Yesu ya ce “Gashi kuwa ina tare da ku kullum har ƙarshen zamani” (Matiyu 18:20). Lokacin da shi ya tara mu a kewayen maganarsa da sakaramantai,shiyanaciƙaalkwarinsagamu kuma.

Menene Samfur na Yau da Kullum Ko “Kari”naSujadarLutheran?

AnangayaddalittafinwaƙensujadarLutherta siffanta ta: Ubangijin mu ya yi magana mu kuwa na saurara maganar shi na sa mana albarkan abin da ya faɗa. Bangaskiya da ya haifardagaabindaakajinayardadakyautuwa da ya ƙarba tare da godiya alla-alla da yabo... komargafaɗarmasaabindashiyafaɗagamu, mu kuwa na maimaita abin da ke mafi yawan gaskiya da kuma tabbatacc... ƙari na sujadar mu na daga gare shi zuwa ga mu, da sai kuwa daga mu komowa zuwa gare shi. Shi na ba da kyautai,dakumaataremunaƙarbardayabon ko girmama su. Muna kuwa gina juna har da muƙe magana ga juna ciƙin Zabura, waƙe (wakoki),darerawanaruhukoibada.

MeneneMa'anar“HidimanaAllah”

Bisagatarihi,jimladaakayiamfanidashiga siffanta sujadar Lutheran shi ne hidima na Allah. Wannan ya taimake mu gane kari na sujada –cewa da farko da mafi shahara shi ne Allah na hidimar mu ne da kyautai, da kana hidimarmugaAllahmaiikodukacikingodiya dayabodondukaabindashiyayi.Wannankari na Allah na ba da kyautai da kuma mu muna miƙa masa godiya na kai-wato i da manzanci maidacecikinjimlakosuna,hudimanaAllah.

Hidima naAllah shi lokaci mai tsarƙi, ma'ana lokacinezaɓaɓɓe”.Lokacinegarabekoƙeɓe daga ranar aiki na duniya – lokaci ne da za a wunitaredaUbangijinmu.Lalle,cikinhidima naAllah muna tattara gabanAllah mai rai har abada, mai tsarki, mai iko duka, da haka mu kuwa kashi ne lokaci na aljana bisa kan duniya”, yadda Ubangijin mu ya gafarta zunuban mu da sabon rai a yau, da ceto madawwami tare da shi har abada. Wannan ganewanahidimanaAllahyabayyanaabinda yasayawanwandasukasanisujadarLutheran a lokaci na farƙo na siffanta ta mai daraja, girmamadamaitsarki.

MeneneShigeDaAmonSujadarLutheran?

Lutheran na amfani da tsari na sujada da ke gama-gari a duk tarihi na ikklisiya ta yammanci.Muhimmanrukunaibiyunahidima naAllah su ne (i) shela ko ayyana magana na Allah (ii) Shagali na cin Jibi Ubanjigi. Sauran tsari na hidima da Lutheran na amfani da su a ikklisiya ko majami'a sun alamanta ƙarin hidima na ƙalam ko maganar Allah har da lokatanaaddu'a,kamarhidimaraddu'anasafe danayamma,sujadarsafedasujadaryamma, da jerin shirye shiryen addu'oi na aladance da aka faɗi, da addu'a na rera a lokata na ƙarshe kafinbarci.

Cikin sujadar Lutheran, pastoci da masujadanta kan rera ko faɗd shiryayun ƙayyaduntsarinasujasaatafigabaadawotare. Rerawaƙokinajama'amasujadantakullumya zamamashahurihalonsujdarLutheran.Al'ada na waƙa mafi kyau, na da da na zamani. Lutheran sun runguma su ciƙin sujdarsu da ƙarfafawakanrerawanajama'a–masujanta,ta ƙarfafanamawaƙa.

Pastocinmunasatufafinamusammamanyan rigunanapastoci.Waɗanantufafinnarufeasali na mutumin da dai ƙarfafa aiki mai tsarki na wannan ofis sa aka ba shi ya zartar da. Duk cikin shekaa na ikklesiya, akan tsara waɗansu nadinakarancekarancedaaddu'oisutaimaka

wa majami'a mai da hankali kan muhimman abubuwan da ke faruwa cikin rayuwa na Almasihu da yadda wancan abubuwan da ke faruwanashafarmuayau.Wa'azi,yawancina dogara kan ƙarance kai rance na wadda an shirya, shine mashahuri na sujadar Lutheran, da bambamci ta zahiri na ayyanawa na Dokar Allahdakumabishara.

Asujadar Lutheran za su iya tsayawa a tsaye, duƙa ko durƙusa a lokatai dabam dabam na sujadaganunagirmamawadasogaAllahmai iko duka na Triniti. Pastoci na yi alamar na gicciye kan mutane, sai mutanen ma za su iya yi wa kansu alama na gicciyen su ma a lokaci iri-iridasakagani.

Lutheran sun di gaba da yin amfani da kyakkyawafasahanaikklisiyakamarmutummutumi naYesu, Manzani, da sauran zamawa namuhimmanmutanecikinLittafiMaiTsarƙi ko mutane na cikin tarihin ikklisiya. Za a iya samu cikin majami'ar Lutheran da yawa bagadu, kyandirori, zane-zane, mutummutumi, gicciyoyi, alamu, tagogi na gilashi maishafa,gicciyoyinajeringwano,tutoci,da sauran siffofi na fasaha da kayan aɗo. Dukan wadanan suna ranta kyan gani, daraja da girmamazuwagasujadar.Sunataimakamana ga mai da hankalin mu kan Almasihu da kyautansa. Wadansu ikklisiyoyi ko majami'a na Lutheran an yi aɗon su mai walƙawa da kumaabinadomaialbarka.Saurankumaan yi masukwaliyanemarasaadomaiyawa.Bamu kafa wani doƙa akan abubuwa irin haka ba. Muna murna cikin yancin mu na krista ga yin amfani da kowane hali da dukan iri-iri kayan girmamanafasahadaaɗogadaukakadayabon Allah.

TaYaya SujadarLutheran Na Nuna Ilimin SaninAllahNaLutheran?

Yadda Ikklesiya kan gudanar da sujadar ta na nunaabindatayarda,koyarwadaimanidashi. Saboda haka yana da wuya, ga riƙe abu na illimin sanin Allah sa'anan a lokaci ɗaya a

rungume abin da ba na hanya ko salon sujada naLutheranba.Yanadamuhimancigatunawa cewa Martin Luther ya nema ga yin gyara ko jadda–bagasakeƙirƙirokoyinsabonabuna ikklisiya da sujada ta ba. Luther ya sani cewa bisharashinezuciyadacibiyahidimanaAllah. Shi ya dai ske abin da ya iya karyara ko rage darajarbisharanekawai.Luther baicirewani abu na sujada mai tarihi, amintacce, atsaƙiyar bisharaaaikacedabukukuwanaikklisiyaba.

Me ya sa Tsari na Sujada na Gama-Gari a RassanaMukedairiAlbarkaHaka?

Aƙwai matsananta biyu da za a iya kauce wa ciƙin amsa wanan tambaya. Matsananci na ɗaya zai zamana ra'ayi na cewa kowane majami'armuzataiyayikomwdatasobatare dawanidubakogirmamadonsauranmajami'u na zumunci na yardar imanin mu ba. Matsanancinamaikishiyadawannanzaizama na ra'ayin cewa kowa cikin ikklisiyar dole ne yayidaidaiabuɗayakowacelahadi,batareda wani saɓuwa, kawo iri-iri, canjawa ko bambamci ba. Ba ko ɗaya na waɗanan matsananta ke a dace ko karbuwa, da lalle kuwabaaLutheranba.

Ressan mu a kullum na damuwa cewa – don kyautatawanaikklisiya–saiariƙekokulada daidaito na tsarin bishewar aikatawa sujada donmuyiyardaimanimaiciƙakenbambamci namu,nafardabangaskiyanaLutherannamu gagarumi cikin ƙasa inda akwai ikklisiyarmu kekewayedaikklisiyoyidayawawandabana Lutheranba.Daidaitocikindaktarinakoyarwa ana nuna ta cikin aikatawa mai daidaito. Shugaba na Reshen Missouri na farko, Dr C.F.W Walther, ya faɗi haka kan amfani ko darajanadaidaitocikinaikatawarsujada:

Ba muna nace ne cewa ya kamata aƙwai daidaito cikin fahimi ko ji a rai ko yi ɗanɗani tsakanin duka krista masu ba da gaskiya ko kalubalante bukatar kowa cewa duka su zama kamarnashiba.

Amma duk da haka, ya kasance gaskiya ne cewa hiɗimar bishewa sujada na Lutheran ya bambantadagasujadanasauranikklisiyoyiga iri iyakaci da gidajen sujada na waɗanan na ƙarshesunakamardababbandukunanlaccako taruwawandamasusuraraanakawaiyiwasu din jawabi umurni ko koyarwa, amma dai ikklisiyarmudamajami'ucikingaskiyagidaje ne na addu'a cikin wanda krista na hidimar Allahmaigirmaabainarjama'agabanduniya. Wani zai iya tambaya “menene zai kasance amfanindaidaitonabukukuwa?Amsarmushi ne,“meneneamfaninatutaafilindaga?Duk dadaisojabazaiiyakayardaaboƙingabada tutarba,ammadukdahakashinaganitatutar indashiyaƙekoindakenasa”.Baikamatamu ƙigayintafiyacikintakunaiyayenmuba.

Amma Shin Sujadar da Lutheran ke Yi ba naJamusbane?

Lokaci-lokaci muna jin nutane na yanke hukunci haka domin tajadidi na Lutheran ya faranecikinƙasarJamus,sabodahaka,sujadar Lutheran, dole ne ya kasance na Jamus. Wannan rashin fahimta ne na yau da kullum. Abingaskiyanaal'amarshinecewacikinduka tarihi sujadar Lutheran na kunshi da waƙe, addu'adatsarinahidimarsujadadasukasami asali cikin sujadar krista na da na gabas ta tsakiyadaharmacanbayagasujadarkristana yahudawa yada ya ci gaba sujada na Yahudawan na haikali. Hakan kuwa sujadar Lutheranyasamitushenecikinshekaruaruaru naal'adadanunagudumawanagungunkabilu: Afrika, Asiya, Gabas ta Tsakiya, Spaniya, Girkanci,Italiya,Faranshi,JamusdaAmerika ma. Babu wani tabbas a cikin al'amari ko magana cewa sujadar Lutheran na Jamus ne kadai.

Ƙarshen

YaddamukagakanmuataretaUbangijinmu don sujada a wayewar gari na sabon ƙarni wanan, mun farga cewa mun haɗa waƙar mu tare da mala'ku, manyan mala'iku da dukan

rundunanasamadagaƙarninabayawandaan taraagabanƊanragonkangadonmulkinSada yi masa sujada lahadi bayan lahadi, mun haɗa gaɓa ɗayan runduna na sama cikin yabon Allahnmumaikyaudacikedaalheri.Waliyai nasuniyadawaliyainacikinsamasunayabon sashiwandakefarkodakammala,nafarkoda na ƙarshe, shi ne alfa da omega, har shi ma

Ubangijin mu Yesu Almasihu wanda tare da Uba da Ruhu Mai Tsarki na yin sarautan shi Allahɗayaduniyababuiyaka.

“Yabodagirmadaɗaukakadaikosuntabbata gawandayakeazauneakujerarmulkinsada kuma ga Ɗan rogon nan har abada abaɗin!” (WahayinYahaya5:13)

MeneneAkan…

Ikkilisiyar Lutheran –Reshen Missouri

Ta yadda Allah ya albarkata, ikklisiyar Lutheran-Reshen Missouru ta alkawarta aiki kasance da kasance da ƙarfi cikin Magana, da Almasihu ke cibiyar da mutane ne kuma a tsakiyar aikin, na miƙa masu gagarumin bishara, aminci ga littafi Mai Tsarƙi da yarda imaninaLutheran,dakumahatimcedasalama haɗin kai cikin Ubangiji. Wanna ƙasidan zai taimake ka ga fahimta da kyau abin da ikklisiyar Lutheran – Reshen Missouri ke a kan.

SalamadayawuceganewanyanAdam. Cikin lokacin da an shirya ya cika, DanAllah yasaukogaduniyadakumayaɗaukijikinamu ya zama mutum cikin ciki tsaya da karfi cikin maganarAllah.

MuryarYesu na ƙira masu zunubi ga tuba, da ta'azautardamasubaƙincikitawurinwa'azida koyarwa na maganar shi daga bagadun mu da cikin ɗakunan ajinmu. Mu ikklisiya ne da ke girmama Littafi Mai Tsarki a mai rubutaccen magana na Allah. – Muryar Yesu na gaske, makiyayin mu mai kyau. Allah Ruhu Mai Tsarki,tawurinwannanmaganarkokalmarna halittadariƙeamincinmucikinYesuAlmasigu tawurinwanankalmargamaganarayyayeda mai iko, Yesu kansa ma tsawatarwa, ta'azantarwa,gafartawadajagorarmutanensa ta cikin tamboyoyi masu rikita, wuya da ruɗarwa da shawarwari da ke fuskanta cikin rayuwarmu.

Mun yi imani mai ƙarfi cewa Yesu na tare da mu da kuma cewa har yanzu shi yana mulkin ikklisiyar shi a yau ta wurin kalmar ko maganarsa.Sabodahaka,muƙuduragakaratu, nazaridagirmacikinmagananaAllah,Littafi

MaiTsarki.Tsarinhidimarbishararsujadanmu na da zurfafan ibada da girmamawa cike tare magana na Allah, ta wurin wadda Yesu na albarkacemudahallaradasalamanasa.

YesuNeCibiyaDaKumaMutuncinMutane Muna daraja hanya na musamaman ta wadda Yesu da kansa na zaune tsakanin mu tare da gafararsa na alheri. Saboda haka, Reshen mu Yesu ne cibiyar haiƙan. Mun mai da hankali kan YesuAlmasihu da hallarcin sa a tsakanin mu.

MunyardadacewaYesunahallarceatsakanin mu ta wurin ruwa mai ba da rai na baftisma, sakaramantiwaddakehaɗamudamutuwada tashidagamutuwanaYesu,nawanƙezunuban mu,dakawomuzuwacikinjikinaAlmasihu, ikklisiyar krista Mai Tsarki. Muna yin murna cikinhallaramaialheriYesucikinsakaramanit daakeƙiraJibinUbangijijikinedajinanena gaskiyaƙarƙashinburodidaruwaninabidaan bayargakristasucidakumasha.Cikinwanan abinci mai tsarki,Yesu na ciyar da mu da riƙe mu tare da gafartawa na zunubai, ƙarfafa mu donrayuwanahidimarsacikinwananduniya, dakumashiryamudomrainaharabadatareda shicikinsama.

MudakemutanenareshenMissouri,munayin murnacikinhallartarAlmasihu,bakaɗaicikin taron hidimar sujada na jama'ar kawai ba, amma har kuma cikin rayuwar mu na kullum. Komawurinhidimarshiƙaramikobabbane, ko mai kaskanci ko mai daraja da ɗaukaka a idonduniya,daiƙiranemaitsarkiwaddaaciki muna hidima na UbangijiYesuAlmasihu tare dazuciyamaimurna.

A

tare da kuma ɗai-ɗai, muna dage ga abin misali na Yesu wanda ƙaunace mu da kiwata mu lokacin da ba mu ƙarfi. Ta wurin shiryeshiryenaaikinagajinaikklisyarmu,reshenmu na nan gaba tare da kanjaƙi da albarkatu na ruhaniya ga kiwata waɗanda ke shan wahala daga bala'i daga indallahi da bala'oi na cikin duniya.Munaginadakumataimakagakulada babban sadarwa na asibitoci, gidajen kula da tsofaffi da reshe na tausayin yan Adam na Lutheran ga yin hidima wa marasa lafiya, tsofaffi,waɗandaakayimasuazaba,waɗanda kefamadajarabobikamarnakwayadairi-irin su, da yawan sauran waɗanda ke fama da hali maiwuyadajuyicikinrayuwa.

Reshe na Missouri mai faɗi a ji ne aAmerika kuwa cikin tsare mutunci darajar na dukan rai nadanAdamdagarandaketuncikincikizuwa ganaƙasasshekugatsofaffi.Domindaimuna damutuncinmutane,munasomuyihidimaga sauran mutane kamar yaddaAllah ya ƙaunace mudayinmanahidimacikinYesuAlmasihu.

GagaruminYaɗaBishara

LittafimaitsarkiyakirayiYesu“ƊanRagona Allah wanda yake ɗauke da zunubin duniya” (Yohanna 1:29). Yayin da ya biya bashin zunuban mu da jinin sa, Yesu ya tashi daga mutuwadakomawagaUbanaciƙinsamadon yin sarauta bisa kan duka abubuwa. Shi ya umurce almajiran sa su tafi cikin duka duniya suyibaftisma,koyardakiyayedukaabindashi ya umarta. Shi ya yi alkwari zai ci gaba da kasancedasucikinzamanai.

Ta wurin majami'un mu, da ofisoshin muna yankuna da ta ƙasa, muna dage ga zartar da umurninUbangijigasaasandakaunarshida gafartawa ga dukan duniya. Ikklisiyar Lutheran-reshenMissourinaaikintatasarrafa ayyukan ta na shirye-shirye don duniya gaba ɗaya ne, na aika da 'yan mishan fiye da 400 zuwa ƙasashe kusan 70 kewaye duniya. Waɗannan yan mishan na kawo bishara ko

labari mai daɗin ji na Yesu zuwa wuraren da sunan sa da samu sani da karɓuwa da kuma ƙarfafacocikomajami'amasici-waddasukea kasance ko. Domin kowanne krista mashaidi ko mai shela ne don UbangijiYesuAlmasihu. Wajiɓinedakumagatancigafaɗarlabarimai daɗin ji na Yesu ga iyayen mu, abokai, maƙwaɓta, abokan aiki da dukan mutane da AllahYasakasucikinrayuwarmu.

IkklesiyarLutheran–reshenMissourishugaba ko jagora ne kuma shahararre da ake girmamawa cikin fanni na ilimi ko aikin koyarwa na krista. Muna ƙarfafawa sosai kan koyarwacikinmaganarAllah.Munganecewa wananɗayanedagacikinhanyoyimafiamfani na gagaruni miƙa ko isarwa da bishara- labari maidaɗinji.Sabodahaka,munagudanardako kuma tafiyar da babban tsari na makarantun FurotestacikinAmerika,sarrafaayyukafiyeda 2000 na nasare, firamare, da makarantun sakandare da ke hidimar ɗalibai fiye da 250, 000.Muna kuma ɗauka da darajar ilimi mai zurfi, muna sarrafa ayyukan kwalejoji da jami'oi 10. Makarantun Reshen mu ba kawai zaɓi na makarantu masu zaman kansu ga makarantuniliminagwannati kojam'abane, ammamakarantunenawandaYesunecibiyar, jikejagabnawurindakenaRuhunAllah.

Donriƙeƙwarimaiyawadaruhunmanufana makarantun mu, muna ilimantar da jimla mai yawa na malaman makarantun Lutheran cikin jami'oin mu. Waɗannan malamai su waɗanda suke ma'aikata da suka yi sadaukarwa ga Ubangiji wanda za su iya jagoranta ɗalibai zuwa cikin ƙauna na Almasihu. Don cika bagadunmudama'aikatanAllah-pastocimasu halin dattako wanda sun san da Littafi Mai Tsarkidakumasuniyayaddazasuyinshelada zartar da maganar Allah, duka muna da makarantar koyar da pastoci – Saminari biyu damuletafiyardasu.

Amintattu ga Littafi Mai Tsarki da yardar ImaninaLutheran.

Martin Luther, babban mujaddadi krista na ƙarmina16,yayigagaruminayyanasaƙomafi muhimanci na Littafi Mai Tsark: cewa Almasihu ya zo cikin duniya don ceton masu zunubi,dayakasancekozaunaatsakaninmu don kayar da abokan gaban mu – zunubi, mutuwa da shaiɗan. Luther ya yarda da koyar da cewa mutuwar sadakkarwa na Yesu kan gicciyeyawankezunubainadukanduniya,da cewawaɗandasukasazuchiyadaamincicikin daangafarcesu.Anbayannasuadalaidakuma ansuhultasugaAllah.

Abin da Luther ya fara cikin 1517 ya kai ga ƙarshe a 1580, lokacin da bayani na imani na Lutheran a hukumance (FurtaYarda Imani na Lutheran)daakatattarasugabaɗayacikinabin da aka sani da suna littafin daidaito na Lutheran. Muna daraja shi sosai cikin riƙo da

ci-gaba manufa na Tajadidin Lutheran. Muna ganinhanunAllahnaaiƙicikinsalonTajadidi ga adana gaskiya na maganar shi da kuma bishara-labari mai ɗaɗin ji naYesuAlmasihu. SabodahakalmunamiƙakanmugaLutheranci maitarihi,nagaske.

Ta Cikin Alamar Salama Da Haɗin Kai CikinUbangiji Daga ƙarshe, muna haɗe, ba ta launin jiƙi na mu, ko sana'oi na mu, ko matsayin mu na zamanjama'adanatattalinarziƙiba,ammata haɗir kai na mu tare da Ubangijin mu Yesu Almasihumairaidakumafurtayardarimanin mu na kowa na gaskiyar maganar shi. Muna murna da rayuwa cikn bangakiya daAllah ya bamu.Munayinalla-allagasheladayaɗarda wanan bangaskiya tare da saura masu yawa dondukasuiyazuwagasaninYesuAlmasihu, shi wanda ya kawo mana salama na gaskiya, zurfafamurnadarainaharabada.

MeneneAkan…

Sanar Da Labari Mai Ɗaɗin

Ji Game Da Yesu

MeneneBabbanGatancinMunaKrista?

Ta wurin bangaskiya, muka kasance aknajirai naYesuAlmasihu,daahakan,gatancinmune ga sanat da labari mai ɗaɗinji game daYesu. Muna rarrabawa sako na ceton mu tare da sauran mutane to su waɗanne ne mutane da mukaraɓabangaskiyarnamudasu?Dakyau, lallesuneiyalinmu:mazaje,mata,yara,jikoki, iyayedahakagaba.Ammabaitsayanankawai ba.Wannansomatabine.Tamiƙadagananhar zuwa ga abokan mu, ga yanuwane na majami”armu,gamutanedamukeaikitareda su,gamakwabtanmu,dakumagabaƙiwanda muƙegamudasucikinharkarrayuwanmu,na kullum.Naam,wannankenufiyinmaganada gaskedasauragamedaYesudababbanceton sa.

Gatar mu na krista shi ne game da tabbatar da samanasanardasauralabarimaiɗadinjigame da Yesu. Kana, da muka gane da tabbatar da waɗanna dama gatar na mu ne da nauyin ne a kan mu gaske na yin ta-sanar da labari mai daɗinjigamedaYesu.

InaNeSanardaLabariMaiDadinjiGame daYesuyaKamatayaFara?

Zai fara da godiya na kan mu don ceto da ke namu cikin Yesu Almasihu. Kowanen mu a kullum na zunubai masu yawa don haka, idan anbaritakanmu,bamucancanciwaniabuba amma sai dai fushin Allah da halaka na har abada.Hakakumagakowacikinduniyawanda bai zo ga cikin dangantakar ceto tare da Yesu Almasihuba.

Amma godiya gaAllah, wani abin al”ajibi ya faru cikin rayuwar ku! Sai ga babban ƙaunar Uba don dukan yan Adam, cewa ya aiko da

Ɗansa mai daraja zuwa cikin wannan duniya, ga yin biyayya wanda ya dace ga Allah, da kumagashanwahaladamutuwadonzunuban ka da zunubai na dukan duniya. Domin Yesu Almasihu, kowanne ɗayan zunubanka an wankeshi.Kazamadatsabta,gafartawadaba da salama da ya wuce dukan ganewan yan Adam. Na dukan albarkun daAllah zai ba ka cikinrayuwarnan,babushaƙaɗayamafigirma dukashinegafartwawaddakenakacikinYesu Almasihu, wanana gafara tare da alkawali cewalokacindakamutuzakayidukansauran rayuwarkanaharabadataredaUbangijicikin samaniya. Godiya ga Allah don jinkan sa ko tausayinsa!

Menene ya Kamata Mu Yi da Labari Mai ɗadinjinaYesu?

Allahbaibamuwanangagarumincetokawai don mu yi farin cikin wa kanmu da shi, da ga kafa shi can da daraja shi a kakkeɓe ba. Ya kuwa ba mu wanan gaggaruman ceto da kana ƙira kowanen mu ga raguwa na kasance masu shaiɗeshi.Yabamuwanangagarumincetoga yinmurnaciki,murayucikindagararrabai,ga rarrabawataredasauranmutane!Shiyanason mugajawokokawosauradayawazuwacikin Ikklisiyar shi, inda su ma za su iya karɓa albarku na maganar Allah da sakaramantar , indasumazasuzamakashinamutanenAllah–kaso ko rabo ɗaya na cikin yara yayansa na ƙwarai. Me ya fi wanan,Allah ya yi alkawali cewa idan mun yi, Shi zai albarkata. Don dalilinkoabingaskiyakuma,munadakowane damakodalilinkoabingaskiyakuma,munada kowane dama ko dalili ga yin godiya da ga yabonUbangiji.

Shugaba na farko na ikklisiyar mu Dr C.F

Walter ya faɗi wanann magana mai muhimanci:

“wani muhimmin wajibi na Reshen wadda ke son da kuma kasance Reshe na Ivanjalika Lutheran shi ne kaɗa ta nema ɗaukakan kanta amma ɗaukaka na Allah kaɗai. Ba da sa niyya sosai kan girma na kan ta ba amma dai kan girma na mulkin Almasihu da kuma ceto na rayuka. Kungayanuwanaƙwarai,muntarua nanbadonkanmuba.Munacikinbangaskiya, da kuma cikin wanan bangasiya muke da bege kofatagasamunceto!Ammadaiaƙwaisauran miliyoyi masu yawa wanda ba su da bangaskiya ba tukuna. Dalilin da ya sa muke anan ke nan – don mu iya kawo ceto ga mutane masu yawa watakila za mu iya, don hali mai baƙin ciki da duniyar krista ke ciki da kuma ko za a iya maganta irin kazanta na marasa sanin Allah makafai, marasa kyau. Don wannan dalili kaɗai – kawai Allahn mu mai alheri na barin krista ga zama a duniya don ko su iya kawo sauran mutane ga bangaskiya mai kawo ceto. In ba haka ba da Allah zai iya ɗaukar krista nan da nan zuwa sama da zarar ya tuba 1konasarantardagazunubainsa.”

Shin Yaɗa Bishara –Shelar Labari Mai ɗadin jin nan ba daidai ke nan aikin Pasto ba?

Aiƙin shelar bishara ɗaya ne daga cikin ayyukan pastoci mai muhimmanci, amma shela ko yaɗa bishara ba lalle nauyin na pasto neƙaɗaiba.Kowanekrista,tawurinbaftisma, anbashigatancikodamannafaɗinyabonshi wanda ya ƙiraye mu daga duhu zuwa cikin haskensamaibanmamaƙi(1Bitrus2:9).

koyaushedamukafaɗikoyimaganarbishara, shi ɗin ainihin sadarwa ne na gafartawa na zunubai.SanardalabarimaidaɗinjikanYesu ga wani mutum ba kawai magana ne sakaisakaiba,kokawaiacesalonmaganarYesumai daɗin ji da sauran mutane, muna anihin i da manzanciiigaresunagafartawarzunubai,don shineabindabisharakeakankenanduka.Idan

an gabatar da bishara,Allah Ruhu Mai Tsarki nahallarcegaaikatabangasiyacikinzuciyana suwaɗandasukajishi.

Pastocidaalmajirainaaikitarecikinmuhimin aikin da za a yi na almajintar da dukan al”umma,kuwaatasunafaɗinlabarimaidaɗin ji na Yesu. A tare kuma suna aiki ga sa majami”unsuwurineindabaƙizasujiannuna amincewadakoanmarabcesudawuriwadda na da fifiko na miƙawar bishara da ƙarfin zuciya. Pastoci da jamaar ikklisiya, a tafi tare nafaɗarlabarimaidaɗinjiakanYesu!

WaneWurineYakamataaFaraDaShiDon Sanar da Labari Mai ɗadin ga Sauran MutaneakanYesu?

Ta fara akan mu ga sauran mutane. Kullum kaunanadaukaharkanmunecikinkyantatawa na maƙwabcin mu, abokan mu, iyalin mu, ba taredakoƙarikotsamanigaganeabindazamu iya samu ko karba saboda shi ba. Allah yana zubaƙaunarSamanacikinzukatanmudayin cikowa zuwa cikin rayuwar sauran mutane. GamaAllah ba ya bukatar ayyukan mu masu kyau, amma maƙwabtan mu, abokan mu da iyalinmulallesunabukatarsu-watoayyukan mumasikyaukenan.

Da zarar mun gane yadda ceton mu na kanmu ke gagaruma da ƙaton kauna na zuciyar Uban ga ceton mu ma gane cewa wannan ƙauna zai kau da abin taushewa da ya tsaya a hanay na miƙa sanarwar mu ga sauran mutane. Abubuwandaketaushewasunhaɗadakasala dagagaremudajidalidagawaɗandazamuiya yin magana da su. Lokacin da mun sanar da labari mai daɗin ji na Yesu, biyo baya wanan shaida tare da ƙauna da kirki ko kyautata wa, akwaiwaniabuananwadakesamutanesuyi dakatawa da yin la”akari daidai haka menene wanandakesakristanadafarda.Zaiiyajawo mutanegatambaya'menenekukedashi?Ina bukatarsa'

ta yaya za mu iya amsa tambayar makwabcin mu?Todazamuiyaamsatambayarsutasanar dalabarimaidaɗinjikanYesu.Zamubayyana cewa domin zunubi mun kasance a rabe ko a waredagaAllah,ammaAllahkuwanaƙaunar mu sosai da har ya aiko da mai ceto cikin duniya ya dawo da mu zuwa gare shi. Littafi MaiTsarƙinafaɗawai'kukunazaunaashirye kullumkubayyanawadukwandayatambaye ku dalilin da ya sa kuka sa zuciya ga bin Almasihu.Ammakuyishidasauƙinkaidaban girma' (1 Bitrus 3:15). sanar da bisharar ceto shinegagaruminhidimardakowanekristakan aikata don makwabcin sa, ko iyali, kai har ma gabaƙosakai-sakaifiyedaduka.

Ba abin Rashin Kunya Ba ne Gare ni ga

CusaImaninaKanwaniMutum?

Sanar da labari mai daɗin ji kanYesu lalle ba rashinkunyabane,kodayakehanyardamuke bi kan yin haka zai zauna haka. To wancan hanyardolenemukaucewa.Hanyamafikyau nasanardalabarimaidaɗinjiakanYesu shine mu yi shi sa ladabi da halin kirki . Sanar da labari mai daɗin ji a kan Yesu shi ba na 'cusa imaninmukanwanimutumba'.Munabukata dole ne mu girgiza ga yantar da kanmu daga hikayar mafari na zamani mai cewa dukan imani su gaskiyan yi ɗaya ne, da kuma ba ɗayan da ke mafi kyau fiye da saura. Muna girmama imanidasauranmutane,ammakam ba za mu ba su lokaci daidai ba idan ya zo ga tambayanaindawancanmutuminzaikomoga rayuwa na har sanar da labari mai daɗin ji na

Yesuyafikawai'rarrabara”ayina'.Aainihidai bayar da maganar na rai ne ga wani mutum. KalmakomagananaAllahnemaiikonahaifar bangaskiya ta wadda Allah na kawo wannan mutum zuwa cikin mulkin sa. Kamar haka sanar da labari mai daɗin ji naYesu ba shi da rashinkunya,shikyautamaibanal”ajibkoban mamaƙi mai yawa da za ka iya bayar wa ga waniɗanAdam.

Menene Za a Iya ga Shirya Kan Mu ga SanarDaSauranMutanekanYesu? Ga ba da shaida game da Yesu muna bukatar kasancewa da ƙarfi cikin maganar Allah da sakaramantai.Cikinyinhaka,Ubangijinariƙe mukullumdaikodaƙarfinahulɗadonshaidar, UbangijinmuYesushikansa.Kanazamuiya kaigararrabadashaidalabarimaidaɗinjinan tare da sauran mutane, da shiƙe mun karba gafaradasalama.

KomawazuwagaUbangijicikinaddu”ashine abin yo na gaba da za mu yi lokacin da muke yinfatakoburinsanardalabarimaiɗadinjia kanYesu. Ka zata yadda zai yi kyau in za mu iyaganedamagasanardalabarimaiɗadinjia kanYesuidanmukaroƙaUbanmunasamaya nuna su gare mu da sa”an nan yi addua don ƙarfin gwiwa ga yin magana. Idan muka roƙa donsamunƙofagasanardalabarimaidaɗinji, za mu sha mamaki ga lura yadda ƙofofi sun buɗudajirikawaidonmutafizuwacikimuna sanardalabarimaidaɗinjiakanYesu.

ShawaraKanAbinBincike AlbarkatunabinbincikemasukyaunakwaraigamedakarfafawarIkklisiyarmu kansanardalabarimai ɗadinjiakanYesuzaaiyasaminsukanhanyoyinsadarwatakwamfutaa:www.lcms.org/310

1 Walther,Essaysforthechurch,(CPH1992)11:262.

MeneneAkan…

Iyalin Krista

Salama'alailumǃ

Gaisuwa a cikin sunan Ubangijin mu Yesu Kristi.

Gaskiyan itace, gidanjen masu bi ba su samin rayuwa da sauki cikin zamanin da muke ciki. Domin haka, ya zama wajibi ne su samu ganewa cikin maganar Allah tun ba game da nufinsazuwagairinzamandayakamataiyalin Krista su kasance da ita ba. Yin haka za ta taimaƙesusaninyadazasufuskancerayuwar duniyadajarabobindasuƙecikinta.

MeneneAllahYa faɗi game da iyali a cikin maganarSa,watoLitaffiMaiTsarƙi?

Tunfarkonhalita,AllahYayihalitanmazada kuma mata su yi zaman miji da mace cikin aure.Cikinzamanaurenekumasunaiyasamin albarka 'ya'ya. Mu kan karanta cikin littafin Farawa2ː22-24cewa“haƙarƙarinnankuwada Ubangiji Allah ya cire daga mutumin ya yi macedashi,yakuwakawotagamutumin.Sai mutumin ya ce, “Yanzu dai wannan ƙashi ne dagaƙasusuwana,namanekuwadaganamana, za a kira ta mace, don daga cikin mutum aka ciro ta.” Domin haka mutum yakan rabu da mahaifinsadamahaifiyarsayakuwamannewa matarsa, sun zama ɗaya“. Ubangijin muYesu Kristi Ya nuna goyon bayan Sa domin aure lokacindayaƙeaikinSaacikinduniya(Matiyu 19ː5).

Ta wurin hanun Manzo Bulus, Ubangiji ya nuna mana da cewa daidai ne maza da matan auresukaunatacejunansu.Sunayinkokoyoda Almasihu, wato yadda Ya yi kauna amaryan nantaSa,watoIkklesiya.AlittafinAfisawa5, Manzo Bulus ya ce “Ku bi juna saboda ganin girman Almasihu. Ku matan aure, ku yi biyayya ga mazanku, Ubangiji ke nan kuke yi wa. Don miji shi ne shugaban matarsa, kamar yadda Almasihu yake shugaban Ikkilisiya, wato,jikinsa,shikansakumashineMaiCeton

jikin.

Kamar yadda Ikkilisiya take bin Almasihu, hakakumamatasubimazansutakowanehali. Ku maza, ku ƙaunaci matanku kamar yadda Almasihu ya ƙaunaci ikkilisiya, har ya ba da kansa dominta, domin ya miƙa ta ga Allah, tsarkakakkiya... Ta haka ya wajaba maza su ƙaunacimatansu,jikinsukenansukeyiwa.Ai, wandayaƙaunacimatarsa,yaƙaunacikansake nan. Domin ba wanda ya taɓa ƙin jikinsa, sai dai ya rene shi, ya yi tattalinsa, kamar yadda Almasihu yake yi wa Ikkilisiya, domin mu gaɓoɓinjikinsane.

“Sabodahakane,mutumsaiyabarmahaifinsa damahaifiyarsa,yamannewamatarsa,subiyu suzamajikiguda.”Wannanasirimuhimmine, ni kuwa ina nufin Almasihu ne da ikkilisiya. Duk da haka dai, sai kowane ɗayanku ya ƙaunaci matarsa kamar kansa, ita matar kuwa tayiwamijintaladabi”(Afisawa5ː21-33).

Cikin bayanin da Yesu Ya yi akan auren, bai nunadacewamazasuyiikoakanmatansuba. Hakanannekumabaicewamatadacewasuyi mazan su rashin biyayya cikin aikin shugabancindasukeyiagidanjensuba.Amma ana koya mana da cewa zaman lafiya yana zuwagidajenmuidanmunyibiyayyagajuna muna kuma kaunan juna kamar yadda Almasihu Ya yi kaunar Ikklesiya. Ikklesiya kuma tana yin biyaya da shi domin shi ne Ubangijinta.

Ya zama wajibi iyaye su yi wa 'ya'yan su tarbiya cikin kauna da tsoron Allah. Suna kokarin yin abin da za ya zama da amfani ga 'ya'yan su. Mun karanta cikin Littafi Mai Tsarƙicewa ”Kuubanni,kadaku'ya'yankusu yifushi,saidaikugoyesudatarbiyya,dakuma gargaɗitahanyarUbangiji”.

Hakane ya kamata 'ya'ya su yi wa iyayen su biyayya suna girmama su kamar yadda suke girmamaUbangigji. Littafitacemanacewa” Ku 'ya'ya, ku yi wa iyayenku biyayya tsakani da Ubangiji, domin wannan shi ne daidai. Wannan shi ne umarnin farko mai alkawari, cewa, “ka girmama mahaifinka da mahaifiyarka,donal'amarinkayakyautatu,ka kumayitsawonraiaduniya”(Afisawa6:1-3)

Menene Waɗansu Halayen da ke kawo rashinSalamacikinGidanje? Cikin binciken da muƙe yi domin mu gane shirindaAllahYayigamedaiyalinKrista,mun gamu da waɗansu al'adun da suƙenan cikin halayen mu da basu yi na'am da maganar Ubangijba.

Irin waɗanan halayen suna kawo jaraba cikin gidanjenmu.Cikinzamanindamukeyau,anna koya mana abubuwa dayawa ta wurin kayan kanlau–dairinwakoƙinduniyadamukeji,irin takadun da muƙe karantawa – duk waɗanan hanyoyin da anna koya mana halayen da basu kamatabakenan.

Irinhalayendasukekoyamanaitaceyinjima'i damutumdabamaigidankababalaifibane. Hakanemasunakoyawamatasacewazasuiya yinjima'iharmayakaiindaanacewamazaza suiyaaurenmaza,matamasuauremata.Ana koyawayaradacewazasuiyayiwaiyayensu rashinbiyayya,dacewagirmamaiyayebadole bane.

A wanan zamanin, ana koyawa yara cewa ba dole ne su lura da dattawa ba, cewa yin haka tana hana su sakewa ko kuwa jin dadi. Irin wanan tana karfafa mutane su ci gaba da rayuwan da ba ya girmama Ubangiji, sai dai karfafazunubicikinrayyuwan'yanAdam.

Hakanema,ananauwayawayaranmu–tunba matasanmuba– anakokarinnunamasuhanya yin zunubi, domin su samu karbuwa a cikin abokanen su da basu tsoronAllah. Irin wanan

halayen yana dagawa iyaye hankali. Sau dayawa, ana samin 'ya'yan mu cikin rayuwan da ke saurin kai su ga halaka. Suna koyin wanan kuma ta wurin irin wakoƙin da suke ji. Sau dayawa kuwa irin waɗanan wakoƙi suna karfafa su cikin rashin biyayya da kuma cikin rashin nuna imani ga sauran mutane. Haka kumatananunamasudacewazamadamutum da ba matan ka ko mai gidan ka ba dai dai ne. abunɓacinraineiɗaniyalindasukafitobasu iyahanasuirinwananhalayenba.

Haka ne ma, ana zuga maza, cewa rayuwan lalaci, da na zina da kuma na kaunan kan su kaɗaiabumaikyaune.Baadamudamazanda basucinamananmatansuba,dawaɗandasuƙe so su zama ubane masu tsoron Allah. Yanzu, 'yaya dayewa suna girma ba tare da ubanne masu.Irinwananrayuwatanadababānhasaria gabaharinbaadaineba.

Hakenemabaabarmataabayaba.Anatilasa masucikinganenufinAllahzuwagaresu. Har a sa suna ganin haihuwa kamar ba albarka ce dagaAllahba.Saidasunagainintakamarwani abindaaketilasasunesuyi.Hakenesumaana sanatamasuhartakaiindasunaganinaureda zaman mace da ta ke da mijinta, da kuma zamanuwar'ya'yaabunewandazasuiyawasa da su duk lokacin da ta ishe su.Wato ba su da daraja kenan,yadda Allah Ya shirya su tun farko.

Munadasanicewaawananzamanindamuke ciki,anakokarinkowawamutaneal'adundaba su tafiya daya da maganarAllah tun ba a kan zama iyalin Krista ba.Ya kamata mu ki yarda dairinwaɗanankoyaswan.

MeneneIyalinKristazasuIyayiDominCin NasaraaKanIrinWadananAl'adun?

Abin da za mu yi da farko itace mu yarda da cewa muna da irin wanan damuwan. Sai mu nemimatakindazamubidominmucinasara. Idanmucigabadayimusudacewababuirin waɗanandamuwo'ikokuwamunatunanicewa

irinwaɗandamuo'ibazasugidajenmuba,toh bamugayawakanmugaskiyaba.Yihakama bazayasadamuwantabarmuba.

YazamatilaswaiyayendasuketsoronAllaha masayinmasubisusamilokacinzamadayaran sudominyimasutarbiyasosaidamauryamai karfidominsusanabindakedai-dai.Dolesu sami lokacin karatu da yaran su, suna taya su fahimtan abubuwan da basu gane ba ko kuwa sunabadaamsoshigatambayoyindayaransu suƙe da su.Yin haka za ya karfafa yaran su yi abindakedai-dai.

Hakanan ne ma, maza da matan aure ma, ya kamatasunemilokaciwajunadominsuzauna suyibayanisunabawakansushawarasunada damuwao'in juna domin su karfafa juna cikin addu'a.Yinhakazayasasusuganejuna,suna sanin damuo'in juna domin su yo girma tare cikinkaunawajunadakumakaunawa'ya'yan su.

Abindatafimuhimanciitaceyazamadolewa masu bi su yi addua'a tare suna roko da cewa albarkan Allah shi kasance cikin auren su da cikin iyalin su. Hake ne za su ci gaba da yin addua' suna neman gafaran zunuba'n su. Suna neman sulhu inda suka kasā cikin masayin su na iyayen 'ya'ya da kuma na zaman su cikin aurendasuƙe. Bayanhaka,zasunemijinƙai daga wurin Allah ta wurin ɗā sa Yesu Kristi Ubangijimu.

Dole ne iyalin Krista su ɗauƙe sujadan ranar Ubangijitazamaabumaimuhimanciagaresu. Duk lokacin da Krista suna taru a gaban Ubangiji, suna karba sakaramanti da kalman sa, suna karban gafaran zunubai, rai madawammidakumaceto–wanankuwaitace karfin da suƙe bukata domin su iya yi nasara cikinrayuwandamukefamāawananzamani.

Menene Amfanin Addu'a Kullayomi a GidandaSukeTsoronAllah?

Waniabumamuhimancindaiyalizataiyayi itace zaman tare domin su yi binciƙen abin da littafimaitsarƙitace.

Cikin wanan addu'a, ana amfani da littafi mai tsarƙi, litaffin wakoƙi da kuma karamar katehismnaMartinLuther.Waɗananabubuwa masu amfani ne wanda za a iya amfani da su dominkarfafajunacikinlittafimaitsarƙi.

Alokacinaddua'nnan,iyayezasufaradayin haɗincewarka'idoɗishidadakecikinkaramar katekismnaMartinLuther. Ammabazasuyi hakasukaɗaibasedetaredayaransu.Yinhaka zayakoyawa'ya'yansusaninaddu'arUbangiji, dokoƙi goma, shedar bangaskiyar manzanne. Bayan haka, sai su koyi yadda aka ba da ma'anansudukacikinKatekism.

Doleneiyayesuyibayaninbangaskiyansuda 'ya'yan su, suna yi masu addu'a suna kuma karfafasucikinkauna.Yinhakazayaizasusu yiabindakedai-dai.Zasukiaikataabindaba dai-daiba.Kullayomikuwa,iyayezasusosu zama abin koyi ga yaran su, wato yaran za su zama kamar iyayen su domin iyayen su suna tsoronUbangiji.

TaYayaNeIyayeZaSuIyaTaimakaWaYaran SuDominSuYiNasaraAkanKwajinIbbilis?

So dayawa, iyaye basu daukan rayuwan su da muhumanci,dominbasutunadacewayaransu sunakalonayyukansu,harsunakoyidasuba. Amma iyaye suna iya zaman abin da yaran su zasuyikokoyo.

Idannamigiyananunayawanfushikofaɗāa cikingidansa,kokuwayanafiɗinkallamenda basudakyau,kobayagirmamamatansa.Zaa sami irin waɗanan halayen a cikin 'ya'yan sa bayandasunyigirma.Hakanemaiɗanmace tanadamasifakowanelokaci,bazayazamada mamakibaiɗanansamiyarantadairinwanan halinbayandasukayigirmaba.

MeneneAkan…

Malai'ku

Yayikamarazamaninmu,mala'ikusunkama tunanin mutanen zamanin nan.Abin ɓacin rai kuwa ita ce ana da koyaswan da ba dai-dai ba akan malai'ku, da su sauran al'adu da rashin ganewanlittafimaitsarƙi.Wananlittafinzaya ba da amsa bisa ga abin da littafi mai tsarƙi akanmalai'ku.

KoAkwaiMalai'ku?

MaganarAllah–batelebishionkokuwalittafin jaridaba–wandaitacetushinkoyaswarmuta faɗa mana da cewa akwai malai'ku. Ta kuma nunamanairinayyukandasukeyi.LittafiMai TsarkitanunamanadacewaAllahYayihalitan malai'kulokacindaYakehalitanduniya,cikin kawanki shida nan da ya yi kamin ya huta a rana ta baƙwai. A fil'azar da, babu kome ko kowasedeAllahshikaɗai(Yahaya1ː1-3),haka kumaabayanhalitarduniya,annunamanada cewa Allah Ya huta daga duka aikin da Ya yi cikin kwananƙi bakwai'n nan (Farawa 2ː3b). Littafi Mai Tsarƙi baya gaya mana ko wane rananeakayihalitanmalai'kubaammamuna dasanincewaaƙwaimala'iku.

Menene Ma'anar Wanan Kalman da Ake KiraMalai'ku?

Malai'ka,kalmarlarabcine.Ammaanaamfani da ita bisa ga ma'anar da ake samuwa cikin yaren girkanci. A wanan yaren, ma'anar malai'ka itace “ɗan aika“. Malai'ku yan aikan Allah ne. A cikin Littafi Mai Tsarki, an kira malai'ku ruhohi (Ayyukan Manzanne 23:9; Ibraniyawa 1:14). Ana amfani da wanan kalmarbisagaaikindasukeyiwandaAllahYa basune.

SuWaneneMalai'ku?

Malai'ku ruhohi ne. Su halitar Allah ne ama basu da jiki kamar mutane ba ba. Yesu ya ce “ruhubatadanamadaƙashiyaddakukegani

nake da su” (Luka 24ː39). An yi bayanin mugayenruhohimadacewabasudanamako kashi(Afisawa6ː12). ALittafiMaiTsarƙi,duk lokacin da aka ce malai'ku sun bayanu kamar mutane, sun yi haka ne domin ɗan lokaci kaɗan, domin a samu a gan su. Malai'ku ba allolibane.HalitanAllahnewandaYashiryasu domin hidima da yin aikin bauta wato sujada kenan. Haka ne mun sani da cewa kyawawan malai'ku ”ruhohi masu hidima ne, waɗanda Allahyakanaika,donsuyiwawaɗandazasu gājicetohidima”(Ibraniyawa1ː14).

KoMalai'kuMutaneNe?

MutumnekambinhalitarAllah.Yacegameda dan adam we” bari mu halicce mutun cikin kamaninmudasiffarmu”(Farawa1ː26).Haka kumaLittafiMaiTsarƙiyanunamanadacewa AllahyabawaɗanAdamnekawainumfashin Sa(Farawa2ː7).Hakakuma,Allahbayabawa malai'ku ikon mulki a kan duk abin da Ya yi halittarsubasaidaiwamutum(Farawa1-2628). Malai'kubamutanebanesu.Sunananne suyihidimagaAllahdakumagawaɗandasuke bautarAllah.

KoMutaneSunaIyaZamaMalai'kuBayan daSukaMutu?

Babuǃ yan adam basu iya juyawa zuwa malai'kubayandasukamutu.Littafitayiman bayanisosaigamedawanan.Aranarkarshene duk waɗanda sun mutu cikin Almasihu za su haɗu da Mai Ceton su. A can ne za su sami salama, da kuma kwanciyar rai a gaban Sa, kowayanajiranranarkarshe,watoranandaza a sauya kamanin kowa, anna ba su jiki mai daraja. (duba 1 Korintiyawa 15ː1, 1 Tessalonikawa5ː17;WahayinYahaya7).

KoMalai'kuSunaDaIlimi?

LittafiMaiTsarkitakoyamanacewamalai'ku sunadailimidakumaikonyinzaɓe.Malai'kun da suƙe tsoron Allah suna da sanin nufin sa, suna kuma yi masa biyayya cikin hikimar Sa. Wanan hikiman ne ya bayana ta wurin Yesu Kristi zuwa ga Ikklesiyar Sa (Afisawa 3ː10).Suna yin masa sujada ta wurin hidiman dasuƙeyiwamasubiwaɗandasunemagadan ceton da Almasihu ya bayar akan gicciye (Ibraniyawa1ː14).Ammafa,malai'kubasuda sanin kome da kome ko kuwa kowa da kowa. Zamuiyayinmisalidacewamalai'kubasuda sanintunanindakeziciyarmutane(1Sarakuna 8ː39).

YayaMalai'kuSukeDaIko?

Malai'kusunadaikososai.Ankwatantasuda misalin masu iko sosai. An kira su ƙarfafa (Zabura103ː20;2Tessalonika1ː7).Malai'kun da suƙe aikata nagarta kuwa, suna gadi da kuma tsaron 'ya'yanAllah (Zabura 91ː11-13). Ikon da malai'kun nan suke da shi kuwa yana tafiya ne dai-dai da nufin Allah, bisa ga ka'idodinSa.

Mugayan malai'ku ma suna da iko matuka.

LittafiMaiTsarkiyagayamanadacewasuna rinjayan waɗanda basu tsoron Allah (Luka 11ː21-22;Afisawa 2ː2). Waɗanda suna tsoron Allahkuwasunaiyayinnasaragaibilisdomin suna rayuwan su ne bisa ga iko da taimakon Allah(Afisawa6ː10-17).

InaneMalai'kuSuke?

KamarAllah,malai'kubasunanzauneacikin duniya, wato inda matane suke. Amma a waɗansu lokaci, Allah Ya kan umurce su su bayana cikin duniya. Saboda haka, aƙwai lokacin da za a iya ganin su a cikin duniya (Ayyukan Manzanne 12ː7). Ban da waɗanan lokacin,malai'kubasuzamaacikinduniya.

KoZaaIyaSaninYawanMalai'ku?

Littafi Mai Tsaki baya gaya mana ko yaya ne yawan malai'ku ba amma ta koya mana da cewa aƙwai dumbun malai'kun da suƙe yi wa

Allahhidima.MaganarAllahtayibayanicewa “Dubun dubbai suna ta yi masa hidima, dubu goma sau dubu goma suka tsaya a gabansa” (Daniyel 7ː10). Haka ne Luka 2ː13 ta fadi da cewa“taronrundunarSama”.

Wanantanunamanadacewamalai'kusunada matuƙar yawa waɗanda ba za mu iya girga su ba. Ko kuwa wanɗanda suna yawo ba tare da sanin mu ba. Waɗanan malai'kun kowa ba su raguwa, ba su kuma karuwa. Sun ba kamar mutane ba. Ba su aure, ba su kuma da 'ya'ya (Markus 12ː25). Haka kuwa, ba su da lokacin mutuwa.

KoDukaMalai'kuIriDayaNe?

Cikin rundunan malai'kun nan. Muna iya ganewadacewaaƙwaimalai'kudabamdabam, LittafiMaiTsarkiyayibayaniakanKerubobi (Farawa 3:24; Zabura 80:1), Talikai (Ishaya 6:2),kursiyai,komasumulki,komasarauta,ko masu iko, wato (Kolosiyawa 1:16), babban mala'ika(1Tesalonicawa4:16).

Haka ne ma aƙwai mugayen malai'ku dabam dabam (Matiyu 25:41). Littafi ta kira ibilis da wanan sunan “sarkin aljannu” (Luka 11:15). Baabumaimuhimacineamanaidanmunfara kokarin ganewa ko wanene babba ko karami cikin malai'kun nan domin Littafi Mai Tsarki bayayimanawananlisafinba.

Su Wanene Mugayen Malai'ku, Menene AyyukanDaSukeYi?

Da farko, duka malai'ku halitan Allah ne. An kuma nuna mana da cewa suna da kyau, babu wani abin zargi ko zunubi a cikin su. Ama bayanwanilokaci,saiwaɗansuacikinsusuka yi jayaya ga Allah. Sun faɗi cikin zunubi har sun daina yin biyayya ga Allah. Tun wanan lokacin ne aka sani da cewa su mugayen malai'kune.Basudabegekokaɗan.ALittafin Matiyu 8ː 29, an gaya mana da cewa aƙwai lokacindazasushawahala,anabazuazabada kuma hukunci saboda tawayen da suka yi wa Allah.

Ibilisnababanmugayenmalai'ku,shinesarkin aljanu (Luka 11ː15). Ga yadda Yesu ya yi bayani akan Ibilis “ Shi dā ma tun farko mai kisankai ne, bai zauna kan gaskiya ba, don ba ruwansa da gaskiya. Duk sa'ad da yake ƙarya, cinikinsa yake yi, don shi maƙaryaci ne, uban ƙarairayikuma“(Yahaya8ː44).

Bamuiyasanintakamemenlokacindaibilisya yi waAllah tawaye ba amma mun iya sani da cewa haka ta faru a farkon halitan duniya. Ikklesiyoyi dayawa sun gaskanta da cewa zunubin farko itace dagan kai, an iya ganin wanan ne domin irin zunubin da Adamu da Hawawu suka aikata. Domin kwajin da ibilis ya yi masu, ya nuna cewa ya ci nasara kan su saboda dagan kai –wato suna kokari su zama kamarAllah – hakene Littafi ya faɗi a Timoti 3ː6 cewadagankainetushinhukuncindaaka yiwaibilis.

Ibilisnebabbanabokingabānmu,wandayake kai da kawowa kamar zaki mai ruri, yana neman wanda za ya lankwame (1Bitrus 5ː8). LittafiMaiTsarkiyagayamanadacewaibilis nekekawoshākkāacikinrayuwanduniyanda akeciki(Afisawa2ː1-2).Dukmutumdabaya gaskanta da bisharar Yesu Kristi ba yana yin abin da ibilis yake so. Duk waɗanda basu gaskantabasunarayuwanecikinikodamulkin ibilis(AyyukanManzanne26ː18;Kolosiyawa 1ː13). Gaskiyan itace, tun da har mutane sun sandawananharwaɗansusunamusunhakata nuna da cewa wanan ne babban aikin rudu da ibilis ya yi kuma yana so. Ibilis yana da halin rudu sosai, har waɗansu lokaci yana nuna kansa kamar shi malai'kan haske ne (2 Korintiyawa11ː14).Atsohonalkawali,ankira ibilislusifa,watotararunasubanhimaihaske“ (Ishaya14ː12).

DolenemuluradaabindaLittafiMaiTsarƙiya koya mana game da mugayen malai'ku, irin hukuncin da za a yi masu har matuƙa zamani. Yinhakazayasamuganedalilindayakamata mutuɓa,mukumagaskantagaɗanAllah,Yesu

Kristi.Shiwandayakarbemutanedagahunun halaka ta wurin mutuwar Sa, ya cece mu har mun sami rai madawammi, mun cire daga hanun azaba zuwa gidan Allah. Wato mulkin samakenan.

Menene Aikin Malai'kun Da Suke Soron Allah?

Malai'kun da suƙe soron Allah suna moran albarkunSakullayomi,sunakumaganinfasƙar sawatodarajanSakenan. Sunarayenecikin ha'kalin Sa, suna zuba ido ga darajan Sa, ikon SadadaukakarSa(Matiyu18:10).Wananitace darajan Allah wanda duka Krista za su mora cikinmulkisama.

Maganar Allah ta gaya mana waɗanan abubuwa game da aiƙin malai'kun da suke tsoronAllah.SunarerawaAllahyabo(Ishaya 6ː3,Luka2ː13).Sumai'aikatanAllahnecikin duniya da kuma zuwa ga Ikklesiya (Zabura 103ː20-21;Ibraniyawa1ː14).

AllahYanaaikanmalai'kunSasuyiwamasubi jawabi. Hakane ma su na yi wa Ikklesiya jawabi(Zabura103ː20-24;Ibraniyawa1ː14).

Allah yana tura da mala'ikun Sa su yi saron masubi,sunakiyayesucikinaikinKristancida suke fāmān da shi cikin duniyan nan. (Zabura 91ː1-12). Suna yi wa waɗanda suke baƙin mutuwajawabi(Luka16ː22).Hakanemasuke lura da yara (Matiyu 18ː10). Hakane ma malai'ku suna nan sune duba duk abin da ke faruwa a cikin Ikklesiya. Suna daraja aikin shedar bisharar Yesu Kristi da aka yi a cikin duniya (Luka 2ː13; Afisawa 3ː10). Haka ne sunafarincikisosaiduklokacindamaizunubi ɗayayatuɓa(Luka15ː10).

Littafin Mai Tsarki ya gaya mana da cewa malai'kusunankulayomicikindukabindake faruwa a mulkin sama. Hakane malai'ku suna nanlokacindaAllahyakebawaMusadoƙokin Sa akan dusen Sinai (Maimaitawar Sharia 33ː2; Galatiyawa 3ː19). Malai'ku sun kasance

lokacin da Ruhu ya sauko wa Maryamu har zuwa lokacin da ta haifi Yesu. Cikin duka wananlokacin,malai'kusunanan.(Luka1ː26; 2ː11;Markus1ː13;24ː5ff;AyyukanManzanni 1ː10ff). Hakane ma malai'ku za su zo tare da Yesu a ranar karshe, ranan da za Ya yi wa duniyashari'a(Matiyu13ː4ff;24ː31).

Littafi Mai Tsarki ya gaya mana da cewa malai'kusunakasancewaduklokacindamasu bin Isa Almasihu suna yi Masa sujada. (1Korintiyawa 11ː10). Allah Yana amfani da malai'ku ta wurin taimaka wa iyali domin su zamamasukiyayeka'idodinSa(Farawa24ː7; Matiyu18ː10;Daniyel10ː13).

YayaNeZaMuYiDaMalai'ku?

Ya zama tilas mu yi wa Allah godiya, muna reiramasawaƙokinyabosabodamalai'kunda suƙeyabonSa.Anjamanakunedacewamuyi hankalicikinrayuwanmudominkaɗamuɓata masu rai ta wurin zunubi da kuma rashin bangaskiya (1 Korintiyawa 11ː10; 1 Timoti 5ː21).Littafidagayamanadabābanmuryada

cewa kaɗa mu yi masu addu'a, kaɗa mu reira masuyabo,kaɗamuyimasusujadakokaɗan. Su malai'kun da kansu ba su neman a yi masu sujadakokaɗan.(WahayinYohanna22ː8-9).

Amasyinmunamasubi,munadagatansami malai'ku kewaye da mu. Yin haka cika nufin Allahnemasudominsunatsaronmunesaboda nufinAllahzuwageremuzayatabbata.Begen mu, da kuma inda muke dogara shi ne Allah, Shi ne yake tura da malai'kun sa su yi tsaron mu. Hakane suna karfafa mu cikin kowace famandamukeyicikinduniya.

Muna da tabacin gafaran dukan zunuban mu sabodahadayamarasaai'bundaUbangijinmu YesuKristiyamiƙa.Tawurinhaɗayannemun ganedacewaAllahyanakaunanmuasmayin mu na yaran Sa. Bugu da kari, muna da sanin cewaAllahYaaikodamalai'kunSasulurada musabodawanirana,muzamusamesucikin mulkin sama. Muna tare da su, muna duban fuskar Allah kullayomi, muna reira waƙokin yabobakarewaharmatuƙarzamani.

MeneneAkan…

Mutuwa Da Lokacin Mutuwa

Salama'laikumǃ gasuwa cikin sunan Yesu Ubangijin mu da Mai Ceton mu. Cikin kai'dodin mu na Kristanci, muna da koyawan da muke da ita tankat akan mutuwa. Wanan koyaswan da zama dabam da sauran da ake samuwaacikinduniya.Wananrubututanada manufantaimakamakakokuwanakusadakai dominkafukancemutuwadakarfinzuciyaba da soro ba. Za ya taya mu gane ko menene asalinma'anarmutuwa.Hakakumazatagaya manayaddazamuyirayuwalokacindamuka yirashi,bazamuyimaƙokikamarwaɗandaba su da bangaskiya ba sede kamar masu bangaskiya.

MeneneMa'anarMutuwa?

Littafi Mai Tsarƙi ya kowa mana da cewa mutuwa ba halaka bane sam-sam. Amma ko bayan da ɗan Adam Ya mutu, ruhun sa Yana nan a raye. Littafi Mai Tsarƙi ta gaya mana cewa mutuwa rabune sakanin ruhun mu da jikinmu.Lokacindamutumyamutu,anabirne ganganjikicikinkabari,anajiranranantashin kiyama.Awananranannedukanmutanezasu tashidagaindaakabiznesu.Alokacinmutuwa, ruhunmutaredaruhundukamasubangaskiya suna tafiya wirin Almasihu. A can ne za mu muresalama,dafarincikitaredaShiharzuwa ranantashindukamattatu.

KoMutuwaKerayeNe?

Mutunesunganedacewaanshiryamutuwaga kowane dan Adam. Wadan su suna iya kiran mutuwa aboki ko kuwa amini. Wanan kuwa gaskiyane.Mutuwakamtanakankowandake rayeacikinduniya.Mutuwaabokingabaneda mukefamadaitakowaceranandamukerayea cikinduniya.Mutuwalaʻananewandatashigo duniya ta wurin zunubin da Adamu da haiuwawu suka aikata a gonar idin.Ta wurin zunubinemutuwadashigocikinduniya.Hane

kuma take bin kan kowane dan Adam domin sunaaikatazunubi.

Ba nufin Allah ne lokacin da Ya yi halitan mutanedacewasumutubasamsam.Nufinsa itace ce su yi rayuwa tare da Shi har abada. Mutuwa bata da wuri a cikin wanan shirin. Mutuwa ta zo ne ta wurin zunubin da iyayen munafarkosukaaikata.Sabodahaka,kowane danAdamhaifansaaikeyicikinzunubi.

DominMeneneMasuBiSukeMutuwa?

LittafiMaiTsarkitagayamanadacewadolene masu bi su mutu su ma kamin su gaje mulkin Sama. Mun gane da cewa jikin mu matace ne saboda zunubi (jikin ku ta mutu saboda zunubi“ Romawa 8:10). hakanan ne, dole ne masubisumutu.

KarfinmutuwadakumatunaninshariarAllah hukuncinegawadandabasugaskantadaYesu Kristi ba. Wadanan suna jiran hukuncin shiga gidan wuta a karshen zamani in da akwai wahalakwaraidagaskiye,harmatukarzamani. AmamutuwarmaibinYesutananandabamda wanda baya da bangaskiya. Domin a wurin Krista, rai madawami da kuma farin ciki suna nanacikinmutuwa.UbangijinmuYesuKristi neYaketafiyataredamukomunyitafiyacikin duhunmutuwa(Zabura23).

MeneneTunaninKristaGamedaMutuwa? “Ko da hanyan nan ta bi ta tsakiyar duhu na mutuwa, Ba zan ji tsoro ba”. Wanan sanenen kalamendaakesamucikinZaburata23netake nuna a fili yada Krista suke tunanin mutuwa. Wato Allah ya bayana mana abokin gaba mu cikin irin wannan lokacin –wato tsoro. Da shike babu wani cikin masu rayuwan da ya mutu ya tashi, mutane suna matukar tsoron mutuwa.Wanantsorontanananacikinmu.

Toh,idantsoroitaceabokingabanmu,wanane mai taimakon mu? Marubucin Zabura ya ce mana“Sandankanamakiyayidakerenka,Suna kiyaye lafiyata”. Yesu, wanda Shi ne makiyayen mu mai kyau, Shi wanda ya ba da ran Sa domin mu tumakin Sa, Shi ne mai taimakon mu cikin hanyan duhu, wanda ta wuce tsakiyar duhu na mutuwa.Ta zama dole kuma,masubisuyiirinwanantafiyan.Kodan samari, ko dattijo, watan wata rana, dole mu fuskanceirinwanantafiya.Hakakumazaaci gabadayinhakaharranandaYesuZayadawo –faratɗayadaƙyiftawarido,dajinbusarƙaho naƙarshe,dominzaabusaƙaho,zaakumata da matattu da halin rashin ruɓa, za a kuma sauyakamanninmu.(1Korintiyawa15:52).

amagaabumaimuhumanci,kodayakenayi tafiyacikinduhunmutuwa.Wandayaketareda mu yana dauke da alamar mutuwa cikin rayeyen jikin Sa. Ya mutu, amma yanzu yana raye, har abada. Dukan wadanda sun ba da gaskiya, aka kuma yi masu baftisma sun sami ceto: sune za su more nasaran da Ya yi akan mutuwa. Masu bi, suna fuskantan mutuwa ne dawananbangaskiyancewaanyinasaraakan tako.Anyiwakowanemaibialkawalidacewa akwai tashin jiki da kuma rai mara matuka. Wanannawadandasunmutucikinbangaskiya nekawai.

MeneneKeFaruwaBayandaMukaMutu? Ga wadanda sun mutu ba tare da bangaskiya ba, za su fukance mutuwa na biyu (Wahayin Yahaya20:14).wananshinemutuwardazaa hukuntasuzuwagidanwutataredaibilis.Inda akwai wahala kwarai da cizon hakora na har abada.Babuhanyaguduwakokadan.Aranan karshe kuma, za a hada jikin su da ruhun su cikinwananwuri.

Amma,wadandasungaskantagaUbangiji,sun yi nasara akan irin wanan mutuwa. Wanan ne dalilin da litaffi mai tsarki ta yi amfani da misalai dayawa domin yin bayani akan mutuwar wadanda sun ba da gaskiya a cikin

Yesu Kristi. Ga kadan daga cikin kalamen da Ruhu Mai Tsarki ta yi amfani da su domin wanan bayanin: an tatara su cikin garki daya, tafiya cikin salama, tafiya wurin Almasihu, juya baya ga balaị́n da ke zuwa, barci, hutu, ketarewa daga mutuwa zuwa rai, kubucewa dagadukanmugunta,dakumariba.

Riba? Ta yaya mutuwa za ta zama riba? Lokacin da dan Allah wanda aka yi masa baftisma ya mutu –wato wanda an cece su ta wurin jinin da Almasihu Ya zub da shi kan giciyye, jinin da ragonAllah – toh irin wanan mutuwan riba ce. Ta wurin mutuwa, `ya`yan Allah Allah suna wucewa zuwa rai madawwami.Indaakwaifarinciki,dasalama taredaAllahUba.

Zama dole ne kowane Krista ya yi farin cikin domin rai'n da suke da ita cikin Almasihu. Wanan rai da Shi ya yi nasara da ita ta wurin kalman Allah da kuma sakaamanti. Lokacin mutuwan mu, rai da muke da ita tana jiran shari'a karshe wanda kome za ta kare. Wato ranan da Almasihu za Ya kara bayana cikin duniya. Wanan ranan ne za mu karbe sabon jikuna, wanda an riga an saake su.Wanan irin jikinbataciwo,babuhawaye,batakumasufa –wanansabonjikinewandaandaukakatako.

Cikin wanan sabuwar jikin ne za mu rayuwa har abadaa mulkin sama, muna nan muna jin dadin ruhunAllah da kuma duk wadanda sun mutu kamin mu cikin bangaskiya har abada abadin.Irincikkakenfarincikindamukedashi zatasotayimanayawa,dominzatafikarfin ganewan mu, ama haka ne za ta kasance da gaskiye.

Yaya Ne ya Kamata Masu Bi su Fuskance Mutuwa?

Yakamatamasubisufuskancemutuwayadda sukefuskantanrai–watosunazubaidonsuga Yesukullayomi. Yakamatasunarikealkawrin daAllah Ya yi wa masu bin sa cikin gaskiya. Wananalkawarintanadaikososaialokacinda

muke fukantar mutuwa. Alkawari dayan da Allahyabamuanasamuwantacikinbisharata hanun Yahaya 14:2-3 “Kada ku damu. Ku gaskatadaAllah,kukumagaskatadani.Agun Ubanaakwaiwurinzamadayawa.Dabahaka neba,danafaɗamuku,dominzantafiinshirya mukuwuri”

Masu bi suna da ganewan nan, cewa ko da ta wane hanya ne rayuwan mu ta zo ga karshe, akwai abu dayan da muka sani. Mutawar mu hanya ne da zamu bi domin mu sami rai, da wanan rayuwa na cikin duniya zuwa rai madawammitaredaUbangijinmuYesuKristi. A can ne za mu zaune cikin farin ciki da `yanuwan mu wadanda sun rigaye mu zuwa gidan gaskiya. Wato wadanda sun mutu da begecikinsunanYesuKristi,MaiCetonmu.

YayaNemeBiZayayiMakoki?

DaidainemasubinYesusuyikukalokacinda akayimasurashi.UbangijinmuYesuKristima Ya yi kuka lokacin da abokin Sa la'azarus ya mutu. Saboda haka, ba laifi bane idan mun yi bakincikilokacindaakayimanarashi.Amma, kadamuyibakincikikamarmutanendabasu da bege. Tun da mun gaskanta da cewa Almasihu Ya mutu domin mu kuma Ya sake tashi wa daga matace. Haka ne ta wurin Sa, AllahUbazaYatashedukwadandasunkwanta cikinAlmasihu(1Tesalonikawa4:14).Hakane muna zuba ido domin ranan da za mu sake haduwadakaunatacenmuwandasukayibarci cikin Almasihu. Ko da yake yanzu muna marmarin su domin mun rabu cikin jiki. Gaskiyar itace, rabuwa cikin jiki tana da zafi. Zafin nan kuwa kyauta ce daga wurin Allah, sabodahakakadamuhanamutanemakokiba.

Makoki ga mutane dayawa tana nan kamar tafiya. Wato tafiya daga zafi mutuwa zuwa lokacinrabuwanagabakidaya.Yin hakatana kawowarkaswadasulhuncitawurinrashinda muka yi. Zafin tana raguwa a hankali, amma rashinakayikambaamantuwadaita.Makoki tanaiyazuwatahanyoyidabam-dabam,harma

ahanyoyindabamuyisamaniba.Ammacikin Almasihunemunasaminkarfinfusakantansu. Wanan ta nuna mana cewa har a cikin bakin ciki,Almasihuyanataredamu.

Acikinirinwananlokacin,masubizasusami ganewa cewa abokane da kuma `yawane kyauta ce daga wurinAllah domin su taya mu daukairinwanannauyi,wandaidanakabarmu mu kadai bazamu iya daukawa ba. Irin wadanan taruwan suna da muhimanci sosai a irin wanan lokaci. Kada mu manta mu nemi abokane,daiyalilokacindamukemakoki.

Mutanendakemakokisaudayawasunasonba da tarihin irin zaman da suka yi da maimaici. Za su so su fadi wanan ga mutanen da suka yaddadasu.Yinhakatanadakyuadomintana daukannauyinbakincikihartakaimugafarin cikiduklokacindamukaganeirinrayuwanda mukayitare.Abokanedaiyalidasukazozasu kaunaci irin wanan tarihi, ba za su gaji da jin wanan labari mai dadin ba. Wanan kyauta ne daga wurin Allah wanda ke da muhimanci sosai. “Ku ɗauki wahalar juna, ta haka za ku cikashari'arAlmasihu”(Galatiyawa6:2).

Fiye da haka, Krista da suke bakin ciki za su sami zumuncin ikklesiyar Ubangiji. Ikklesiya tana karfafa su da kalmar Allah, da kuma sakaramanti domin su sami wakaswa lokacin dasukemakoki.DominYesuKristiyanazaune cikin Ikklesiyar Sa wa turin hanyoyin samin alherin daYa shirya mana, wato sakaramanti. TawananwurarenneYakezubawaIkklesiyar Sagafaranzunubai,raimadawwami,dakuma ceto,yanzudakumaharabada.

Wani rana kuwa, za mu tsaya tare da dukan masu bangaskiya cikin mulkin Ubangijin mu YesuKristi.

“Na kuma ji wata murya mai ƙara daga kursiyin, tana cewa, Kun ga, mazaunin Allah na tare da mutane. Zai zauna tare da su, za su zamajama'a,Allahkumashikansazaikasance

taredasu.zaisharemusudukkanhawaye.Ba kuma sauran mutuwa, ko baƙin ciki, ko kuka, ko azaba, don abubuwan dā sun wuce.” (WahayinYahaya21:3-4).

MeneneAkan…

MeneneDalilinBaMuMakiyaya?

Pastoci

Idan muka auna rayuwan mu ta wurin duba rayuwar Allah, muna duba adalcin sa da tasarkindaYakedaita,babuabindazamuiya yisedemusaukardakanmucikinkunyamuna dagamuryoyisamadafurcin“Ubanjigi,Kayi mani jinkai domin ni mai zunubi ne kwarai”. Mu kan sami gafaran zunubai har mu zama adilai a gaban Allah ta wurin alherin Sa ne kawai. Wanan alkawarin an same ta saboda Almasihu, ta wurin bangaskiya. Wato lokacin damukagaskantacewaAlmasihuyayirayuwa cikinduniyannan,yashawahala,yamutu,ya kuma tashi daga mattatu saboda mu. Kuma ta dalilin Sa ne muna samin gafaran zunubai, da adalci da kuma rai madawwamin da muke da shi.

Amma, ta yaya muke samin bangaskiya? Domin mu sami bangaskiya, Allah Ya shirya mana aikin shedan bishara da kuma bawa mutanesakaramanti.WatotawurinkalmanSa, dakumasakaramantineRuhumaiTsarkiyana ginabangaskiyalokacindaYayimasacewaYa yi haka.Yana yin wanan aikin cikin zuchiyan mutanen da suka saurare bishara mutuwa da tashin Yesu daga mattatu domin gafaran zunubai.

Makiyaye ko kuwa pastocin da muke da su suna taya mu cikin tafiyan hijiran da muke yi cikinduniya.Sunayimanaibadatawurinciyar da mu da kalmoninAllah.Ta wurin wanan ne Ruhu MaiTsarki tana ba mu gafaran zunubai, raidakumaceto.

Saboda haka, mun gaskanta, muna koyi muna kuma furci da cewa “duk lokacin da masu bishara sun yi mana ibada bisa ga umurnin Allah…wanandaidaitakekamarKristidakan SaneYayimana(KaramarKatekizim)

TaYayaNeAllahYanaBaMuMasuBishara koMakiyaya?

AikinofishinPastokyautacedagawurinAllah ga Ikklesiya. Manzo Bulus ya ce “Sa'ad da ya hau Sama ya bi da rundunar kamammu, Ya kuma yi wa 'yan adam baye-baye.” (Afisawa 4:8, 11-12). Bulus ya lisafta “makiyaye da masukoyarwa”cikinbaye-bayendaakayiwa Ikklesiya.Yacigabadacewa“domintsarkaka susamu,suiyaaikinhidimarIkkilisiya,domin a inganta jikin Almasihu,”. Saboda haka, Ikklesiya tana da aikin zaba wadanda zu yi shugabanci ta wurin yin aikin bishara. Haka kuma su na da aikin zaba wadanda za a nada masuhanunshafi.

TawurinkirandaIkklesiyatanayi,AllahYana nadawanidominshugabancinta.Watowanan ya zama makiyayi ko mai bisharan Ikklesiya kenan. Muna da koyaswa a cikin wanan Ikklesiyandacewa“kadawaniwandabayada kiraakanSayayiwa'azi,kokoyaswakobada sakaramanti wa jama'ar Almasihu” (Shedan mu na Augsburg, sashi na XIV). Mutanen da suke da kira ne kawai za su iya wanan aikin cikin jama'a. Ko da yake Ruhu mai Tsarki ta bayana da cewa an yi wa dukan wadanda sun gaskanta baftisma cikin kugiyar firistoci, wanda suke mika wa Allah hadayar shedan godiya da yabo (1 Bitrus 2:9; Wahayin Yaha 1:6,5:10).RuhunYakarakoyamanadacewaa cikin Ikklesiya, ana samin ofishi na koyarwa, na ba wa mutane abincin ruhaniya, na kiyayewadakumashuganci.Wananbadukan Kristanesukedaitaba(1Korintiyawa12:29; Romawa 10:15; 1 Timoti 5:17; Yakubu 3:1). koda yake dukan Krista suna zaman baban kugiyar firistocinAllah ta wurin baftisma, ba dukan su ne sun zama masu aikin pastoci ko makiyayiba.

Idananyiwawanikiradominaikinbishara,sai Ikklesiyatadauramasahanunshafewa.Wanan unwurindaakayimasatatabatardaaikinsaa cikinIkklesiya.Ankumanadasaakantushin aikin manzanne wanda ta zamana an cire shi daga sauran jama'a, an kera shi domin aikin Almasihu da kuma Ikklesiyar Sa. Ana yin wanantawurinaddu'anedakarantaLittafiMai Tsarki.

Lokacindaakedauramasahanunshafewa,an nada shi ya zama pasto ko makiyayin jama'ar Allah,dukindayake. Wananshafewananayin sasaudayanetak!Kodamamutumyasakejin kiranaikinawanibangaredabamnaIkklesiya.

YayaAkeKwancenMasuBishara?

An sami kalman nan pasto daga yaren larabci ne. kalman nan daya yake da makiyayi.Aikin lura da aka kira kiwo yana nan tun lokacin Littafi Mai Tsarki. Ana amfani da ita cikin

Littafi Mai Tsarki domin kwantata aikin

Almasihudakumaaikinmasubishara(Zabura 23;Ezekiyel34;Afisawa4:11;1Bitrus5:2-3).

Littafi ta nuna da cewa Ruhu Mai Tsarki ne yakezabenmutanedominsuzamashugabanen jama'ar Allah (Ayyukan Manzanne 20:28).

Akan kira pastoci masu hidima a cikin Littafi Mai Tsarki. ma'anar wanan kalman ita ce “bawa” (Ayyukan Manzanne 26:16; Romawa 15:16; Afisawa 3:7; 1 Timoti 4:6). Cikin

Littafin2Korintiyawa4:5ManzoBulusyayi bayani akan pastoci haka “Domin ba wa'azin kanmumukeyiba,saidainaYesuAlmasihua kan shi ne Ubangiji, mu kuwa bayinku ne sabodaYesu”.Pastocisunakwantaaikinsuta wurinirinrayuwandasukeyi.Sunabingurbin daAlmasihu ya bayar wandaYa zoYa yiaikin bautane,bayazodominabautamasaba.Aikin ofishinpastoaikinedaakeyidakauna,danuna cewaandamudayadamutanesukekamaryada Almasihuyayiumurnidacewaayihaka.

Mailuradadukawanikalmanedaakeamfani dashidominkwatantaaikinpasto.Aikinlurata ruhaniya aiki ne na zan kunne mutane muna

karfafa su domin tuba lokacin da suka fadi a cikinzunubi,munabasuabinci,munalurada sucikinkarantabishara,munakumakiyayesu dominkadasubianabawankarya,kosukarbi koyaswansu.Kadafaarikice,anaganincewa aikin pasto yana tafiya dai-dai da wadanda sukemulkinduniya.

Cikin ka'idodin mu na Ikklesiyar Lutheran, muna kiran aikin pasto aikin mai wa'azi. Wananaikinkumaanakiranmutanesaianada su cikin ta. Hakane ma muna magana akan ofishimaitsarkinaaikinbishara.Manufanmu ba wai aikin tana da sarki domin irin mutanen da suke cikin ta ba, sai dai domin wanda Ya kafa wanan aikin. Aikin tana da tsarki domin abin da Ubangiji yake yi wa mutanen Sa ta wurinaikinpastocinSa.

Menene Allah Yake Bukata Daga Pastocin Sa?

Pastoci jakadunAlmasihu ne. Babu ko dayan su da yake rayuwa domin kan sa ba. Suna zaman jakadun Almasihu saboda da kiran da IkklesiyatayimasukamaryadaAlmasihuyayi sheda da cewa (Luka 10:16) “Duk mai sauraronku, ni yakesaurare.Mai ƙinku kuma, niyakeƙi.Dukmaiƙinakuwa,wandayaaiko nineyaƙi.”(ApologyVII/VIII28).

ManzoBulusyarubutacikinLittafin1Timoti 3:2-4 da cewa dole ne pasto “yă zama marar abin zargi, yă zama mai mace ɗaya, mai kamunkai,natsattse,kintsattse,maiyiwabaƙi alheri,gwaninkoyarwakuma.Bamashayiba, ba mai saurin dūka ba, amma salihi, ba kuma maihusumaba,bakuwamaisonkuɗiba.Lalle ne yă iya sarrafa iyalinsa da kyau, yana kuma kula da 'ya'yansa, su yi biyayya da matuƙar ladabi”.ALittafin 1 Timoti 3:6 muna karanta dacewabayakamatapastoya“yăzamasabon tuba, don kada yă daga kai yă burmu a cikin hukuncin da aka yi wa Iblis”. Haka a cikin Littafi Titus 1:9, an ce akan pastoci da cewa “mai riƙe da tabbatacciyar maganar nan kankan,daidaiyaddaakakoyamasa,dominyă

iya ƙarfafa wa waɗansu zuciya da sahihiyar koyarwa, ya kuma ƙaryata waɗanda suka yi musunta”.

Ko da yake akwai wadansu Ikklesiyoyin da suke nada mata a masyin pastoci, wanan ta shigo Ikklesiya ne cikin zamanin da ta wuce. Cikin sama da shekaru dubu daya da dari tare (1900), ba a taba yin shakan kalman Allah wanda Ya bayar wa mutane ta wurin Manzo Bulus da cewa baya kamata mata su zama pastoci a cikin Ikklesiya ba (1 Korintiyawa 14:33-35;37;1Timoti2:11-12;3”1-2dakuma Titus1:5-6).

DashikeAllahnetawurinIkklesiyayanakiran mutumzuwaaikinpasto,Shinekadaitawurin Ikklesiya za Ya iya cire mutum daga wanan aikin.Pastocimasukasanwanewandaakayi masuaikingafara,bayananyimasubaftisma. Sabodahakasu`ya`yanAllahne.Sabodahaka, bamusamanidacewabazaasamepastocida kuskure ba, haka ne baya kamata pastoci sun gan kamar Ikklesiyar su ba ta kasawa ba. Dukan mu muna takama ne domin gafaran da YesuYayimanaakangiciyye.

Haka nan ne, baya kamata mu dauki pasto a aikiyausaimukoreshigobeba.Wananhalin baya da kyau. Idan za mu cire mutum daga ofishin aikin mai bishara, ya kamata mu yi bincikebisagakoyaswanLittafiMaiTsarki,a kumanunacewayakaucedagayinbiyayyaga maganarAllah, yana bin koyaswan da ba daidaiba.Zamuiyacireshiaaikiidanrayuwanda yakeyibadai-daibane.

MeneneAikinPastoci?

Pastocin mu suna yi wa'azi, suna koyarwa mutane katkism, suna bawa jama'a jibi, suna sauraran furcin tuba na mutane, suna kuma karfarawadandasukefamadarashinlafiya.

Ikklesiya tana da sanin cewa ko ma'akacin da ke kokari yana iya kasawa cikin wanan aikin amaIkklesiyatanadasanincewawadananne

aikin muhimancin da aka bawa pasto ya yi. Bayakamatamukawowadansuabubuwanda zasushawapastokaibaharsusashiyamanta daakinsanakwaraiba.

TawurintaimakonAllah,pasotcinmusunada aikin fada mana gaskiya cikin kauna, ama ya kamataaganewananaikindakyau.

Pastocin mu ba mutane masu yi wa mutane bautayadasukesoneba.Dominransuwanda pastoci suka yi cewa za su yi biyayya da maganar Allah wanda take cikin Littafi Mai Tsarki, da kuma sauran ka'idodin ta koyawas Lutheran,dolenesufadigaskiyakoyausheba fasawa.

Yin haka ne ta nuna cewa an bin ka'idodin Ikklesiya wanda aka kafa su akan maganar Allah ne kadai. Ana haka ne domin karfafa Ikklesiya. Idan an yi biyayya ga maganar Allah, ana tsaron pasto ne daga shari'ar da ba dai-daiba.Tawurintushimaikarfiwandaake samuwacikinmaganarAllah,pastodajama'ar sasunaiyaaunazumuncinsudajunadakuma yadasuketafiyatare.

Yaya Ne Za Mu iya Bawa Mai Bishara GoyonBaya?

Zamuiyafadidacewahanyamafimuhimanci dazamubawamaibisharagoyonbayaitaceta wurinaddu'a.Addu'armuitaceAllahYabasu hikima,karfidakumasalama.Munakararoko dacewaAllahYasamasualbarkadominaikin da suke yi a tsakanin mu. Muna kara roko da cewaAllahYasamagananSayabayanucikin mudaikotawurinwa'azidabadasakaramanti. Daidainemukowawayaranmusuyimamasu bisharanmuaddu'a.

HakeneyakamataIkklesiyatabawashugaban ta goyon baya, suna karfafa shi domin ya yi akindaakabashiamanandakarfindakwazo. Daidainesumikakansutawurinkarbanaikia shikin Ikklesiya. Bayan haka, ya kamata su mika arzikin da suke da shi domin aikin

Ikklesiya.Shugabannanfayananankamardan hayane,shenekumaakazabadominyayiduk akin da ke nan cikin Ikklesiya.Aikin gaya wa mutane labari mai dadi na gafaran zunubai wandakecikinAlmasihucikinyanayidabamdabamdakumacikinrayuwadabam-dabamna duka Ikklesiya ne ba na shugaba ko makiyayi ba(Matiyu28:20;1Bitrus2:9;3:15).

MaganarAllah ya yi bayani game da taimaka wawadandasukeaikinbishara.

Ga abin da maganar Allah ya faɗa game da yadazamubawashugabanenmugoyonbaya. 1Korintiyawa9:14“HakanankumaUbangiji ya yi umarni, cewa, ya kamata masu sanar da bishara, a cishe su albarkacin bishara”. Galatiyawa 6:6-7 “Duk wanda aka koya wa Maganar, yă ci moriyar abubuwansa na alheri

taredamaikoyarwa.Kadafaayaudareku,ai, baaiyazambatarAllah.Dukabindamutumya shuka,shizaigirba”1Tessalonikawa5:12-13 “Amma muna roƙonku 'yan'uwa, ku girmama masu fama da aiki a cikinku, wato waɗanda suke shugabanninku cikin Ubangiji, suke kumayimukugargaɗi.Kuriƙesudamutunci ƙwarai game da ƙauna saboda aikinsu. Ku yi zaman lafiya da juna”. Ibraniyawa 13:17 “Ku yi wa shugabanninku biyayya, ku bi umarnansu,donsunemasukuladarayukanku, su ne kuma za su yi lissafin aikinsu, don su yi haka da farin ciki, ba da baƙin ciki ba, don in sunyidabaƙincikibazaiamfanekuba”.

Masu bishara albarku ne daga Allah zuwa jamaársatundadaidanlokaci.AllahYacigaba dasawaIkklesiyarSaalbarkatawurinkyautar masuaikinbishara.

MeneneAkan…

Sabuwar Zamani

Damukakusantokarshentsohonzamaninan alup dubu daya da ɗari tara, mun ji anabci dayawadagawurinanabawadabamdabamhar waɗansu suna cewa duniya ta kai ga karshe. An sami tashin hankali sosai game da maánar karshenduniyadakumaabindasabonzamani takeɗaukedashi.Abinfarincikinekwaraitun da muna da Littafi Mai Tsarki, domin zata taimaka mana mu sami ganewa cikin wanna zance.

KoDuniyaZataShudeaKarshenZamani?

Gaskiyan itace za ya zama da wuya mu iya amsawanantambayanda“ikoaá”.Lokacinda Yesu yake cikin duniya an tambaye Shi ko yausheneranarkarshenduniya.Yaamsamasu da cewa “Amma fa wannan rana da wannan sa'a ba wanda ya sani, ko malaíkun da yake Sama, ko Ɗan, sai dai Uban kaɗai” (Matiyu 24:36).HakaneLittafiMaiTsarkitanazamana kunne da cewa kada mu sa ma ranar zuwan Almasihuduniyaranaba,saidakomuyishiri kullayomimunazamaafadake(Matiyu24:33, 42-44,Luka21:28,1Tessalonika5:6).

MeneneAlamenKarshenZamani?

Kwane zamani ta zauna da tunani cewa Almasihuzayasakedawowatunbaiɗansuka gane alamen karshen zamani ba. Alama mafi muhimanci na karshen zamani itace waázin bishara ga dukan alúmmai (Matiyu 24:14, Markus 13:10). lokacin da ke nan sakanin haifuwarYesu da sake dawuwon Sa lokaci ne na aikin bishara – lokacin daAllah yake kiran mutani da cewa su tuba. Wanan lokacin ne annabawa tsohon alkawali sun yi bayani akan sa (Ishaya 2:1-4, 42:6-7, 49:6, 52:10, Amos 9:11-12).

Akwai sauran alamu kamar yake-yake, jujuguwar kasa, fàri, da citutuka dabamdabam. Dukan waɗanan sun nuna da cewa hukuncinAllahdai-daine.Littafiyayibayani akanwananzamaninawuraredayawa(Ishaya 19:2 2 Tarihi 15:6, Matiyu 24:6-8, Markus 13:7-8,Luka21:9-11,25-26,Yowel2:30-31). Wanandaibayanunadacewakowacebala`in dayafaruhukuncinAllahneba(Luka13:1-5). dukwahaladamukefámadasucikinduniyaya tananannedomindatunashemucewaduniya talalacenesabodazunubindaiyayenmusuka yi tun farko (Farawa 3:17, Romawa 8:19-22). Alamun nan suna tunashe mu cewa hukuncin Allah yana nan, kuma ya kamata duka masu zunubisutuɓa(Luka13:3,5WahayinYahaya 9:20-21, 16:9). Ana karfara Krista da cewa waɗanan ala`amun sunan kamar nufashin haifuwane.DominKristasunadabegensabon duniya wanda za ta bayanà. (Romawa 8:22, Matiyu 24:8, Wahayin Yahaya 21: 1-4).

Hakananne,masubangaskiyacikinAlmasihu sunadasalamacikinalherinAllahdominsuna dasaninzaYatsaresu,Yakumakiyayyesukoa cikinwahala(WahayinYahaya3:10,7:3-4).

Yesu ya gaya mana da cewa wahala tana jiran kowane mai bin sa (Matiyu 5:10-12, Yahaya 15:18-20, 16:33). Wanan tana haka ne domin duniyatanagabàdaaikinmulkinAllah.Krista doleneatilasasuagefedabam-dabamkamin Almasihu Ya sake dawowa. Saboda haka ne AlmasihuYaumurcemudacewamujimrehar karshe, Shi kuma za ya ba mu karfin sayawa dominkaɗamufaɗi(Matiyu24:9,Markus13: 9-13,Luka21:12-19).

Menene Za Ya Faru Lokacin Da Almasihu YaDawo?

Littafin Mai Tsarki ya nuna mana cewa abubuwannanzasufarulokacindaAlmasihu zayasaƙedawowa:

1.Duka mutane za su gan Shi da idanun su. (Ayyukan Manzanne 1:11, Matiyu 24:27, 30, Luka 17:22-24, 21:27, 35, Markus 13:24-26, 14:62,WahayinYahaya1:7).

2. AlmasihuzaYazocikinɗaukakarSa,tareda malai`ku (Matiyu 13:39-43, 49, 16:27, 24:3031,25:31,2 Tessalonika 1:7, Wahayin Yahaya 19:11-14, Titus 2:13, Jude 14, 21, 1 Bitrus4:13,Zech14:3).

3.Ranar zuwan Almasihu, duk mutanen da suka mutu za su sake tashiwa. Wadanda sun mutu cikin bangaskiya za su shiga mulkin sama.Waɗandasunmutucikinzunubikumaza ahukuntasu.Zasushigagidawuta. (Yahaya 5:27-29, 6:39-40, 44, 54: Wahayin Yahaya 20:11-15, 1 Korintiyawa 15:12-57, Daniyel 12:1-2). “sa`an nan sai mu da muka wanzu, mukearaye,zaaɗaukemutaredasutacikin gajimare,musadudaUbangijiasararinsama, saikumakullummukasancetaredaUbangiji” (1 Tessalonikawa 4:13-17). Haka ne za a ci halaka mutuwa. (1 Korintiyawa 15:26, 54-57, WahayinYahaya12:10-11).

4.Almasihu zaya yi shariàr dukan mutane, masuraidamattatu.(Matiyu25:31-46,Yahaya 5:27, Ayyukan Manzanne 10:42, 17:31, Romawa 2:16, 2 Timoti 4:1, Jude 14-15, Wahayi Yahaya 20:11-15). Waɗanda suƙe cikin bangaskiya za su sami rai madawammi, waɗandasuƙecikinzunubikumazaahukunta sucikingidanwuta.(Matiyu25:31-46,1Bitrus 1:4-5,7,5:4,1Yahaya3:2,Ibraniyawa9:28,2 Korintiyawa 5:10, 2 Tessalonikawa 1:6-10). Haka ne za a halaka iblis da kuma ma`aikatan sa. (2 Tessalonikawa 2:8, Wahayin Yahaya 12:10-11).

5.Almasihu za ya kawo sababbin summai da sabuwar ƙasa a inda adalci zai yi zamansa. (2 Bitrus 2:10-13). Littafi bata gaya mana cewa Almasihuzayazaunacikinwananduniyanba. Kokuwayayimulkicikinduniyannanba.

Menene Karni? Maánar karni itace shekaru dubu ɗaya. Cikin kristanci, an sabi koyaswa dabam-dabamgameabindaLittafiMaiTsarki ke nufi duk lokacin da ta ce karni. Waɗansu suna koyaswa da cewa Yesu Kristi za ya yi mulki cikin wanan duniyan ma shekaru dubu ɗaya. A faɗin su, a wanan lokacin za a sami salama da kuma nasarar ikklesiya a cikin duniya. Wanan kuskure ne suka yi domin rashin ganewan waɗan su ayo`in da ke cikin littafimaitsarki.

HakanewaɗansusunakoyaswadacewaAllah ya raɓa mulkin sa na duniya cikin hanyoyi bakwai.Watotunfarkodaakayihalitarmutum har zuwa lokacin karni. A faɗin su, Allah ya aikinkowanelokacincikintarihinduniya,yana yaƙi domin bayan da ya gama nasara, sai Almasihu ya sake dawowa cikin ɗaukakar Sa dominYahalakadukaabokangabànSa.Bayan wanan ne zaYa kafa mulkin sa a cikin duniya ne shekaru ɗubu ɗaya. Cikin shekarun nan kuwa, za a sami salama, ana yin sujada cikin sabonUrushalimadaakasakeginawadomina cannezaasamihai`kalinUbangiji.

Waɗansu kuma suna koyaswa da cewa abin Almasihu ya sake dawowa, za a sami lokacin matukarwahaladaazaba.Zaata'addakristada mattatu, wanda suƙe raye kuma za su haɗu da Almasihu domin su yaƙe ibilis da ma`aikatan sa.Zasuyimulkinshekarudubuɗayaacikin duniyannan.Cikinshekarundasuƙemulki,za asamisalamadacingaba.Amabayanshekaru dubunansunkare,zaasakèibilisnaɗanlokaci kaɗan,saikarshenduniyazatazobayananyi wata baban yaƙi. Bayan yaƙin nan ne za a yi shari`a. Za a tura waɗansu gidan wuta, waɗansukumazasusamimulkinAllah.

Haka kuma, akwai waɗanda suƙe koyaswa da cewa bayan shekaru dubu ɗaya wanda za a yi cikinsalamadacingaba,Almasihuzayadawo sanan duk waɗanda sun mutu za su tashi. Waɗanan mutane ba su gaskanta da cewa shekarudubunanzasufarudagaskiyabaama suna faɗi da cewa lokaci tana zuwa inda Ikklesiyazatasamisalamadacingabakamin Almasihuyasakedawowa.

Akarshe,akwaiwaɗandabasuyadadadukan waɗanan koyaswan ba.Afaɗin su, babu wani abu kamar shekaru dubu ɗaya da za a sami salami da cin gaba cikin duniya. Ikklesiyar Lutheran bisa ga koyaswar Litaffi Mai Tsarki su ne suka faɗi wanan. Sun ce littafi baya bayana cewa za a yi shekaru dubu wanda Almasihuzayayimulkicikinduniyaba. Yesu ya faɗa da cewa “mulki na ba na duniyan nan bane” (Yahaya 18:36), haka ne littafi ta koya mana da cewa ya kamata krista su sa ido ga zuwan“sabonsamadaƙasa”(2Bitrus3:13)–baacezaasamicingabacikinduniyannanba.

Menene Krista Za Su Yi Yanzu da Sabon KarniyaKusato?

AllahYanabukatanmutanenSasudogaraga sunan Sa, su kuma gaskanta da Shi domin tabacincetonsu.TahakanemasutsoronSaza su yi rayuwa cikin sarki, suna yi masa ibada, suna kuma jimrewa cikin jira ranan da za Ya bayana, wato ranar tashi kiyama kenan. (Romawa 13:12-13, Titus 2:1-13, 1 Bitrus 1:13-15, 2 Bitrus 3:11-12, Yahaya 3:2-3, 1 Timoti6:14,Matiyu25:14-30). Ubangijinmu Yesuyacemana“kuzaunaafaɗakefa,donba ku san ranar da Ubangijinku zai dawo ba” (Matiyu 24:42). Hakane Manzo Bulus yana tunashemukullayomicikinrubutunsadacewa “kada mu yi barci yadda waɗansu suke yi, sai dai mu zauna a faɗake, da natsuwa”. (1 Tessalonikawa5:6).

DominKarinBinciƙe

Manzo Bulus ya gargaɗe krista cewa “Amma bisa ga alkawarinsa muna jiran sababbin summai da sabuwar ƙasa a inda adalci zai yi zamansa.Sabodahaka,yaƙaunatattuna,tunda kuke jiran waɗannan abubuwa, ku himmantu ya same ku marasa tabo, marasa aibu, masu zamansalama”(2Bitrus3:13-14).

Yanzudakarshenduniyatayikusa,Allahyana bamuzarafinyimasaibadanekowaceranarda take wucewa. Yana kara ba mu zarafin yin bishara. Aikin bishara ne Almasihu ya ba wa IkklesiyarSa“Donhakasaikujekualmajirtar dadukkanal`ummai,kunayimusubaftismada sunan Uba, da Ɗa, da Ruhu Mai Tsarki, kuna koya musu su kiyaye duk iyakar abin da na umarceku.”(Matiyu28:19-20).Ubangijinmu Ya yi alkawalin kasancewa tare da mu har matukarzamani(Matiyu28:20).Harmacikin aikin shedan bisharan da za mu je mu yi (AyyukanManzanne8:35).

Akarshe, Ubangijin mu yana umurtan mu da cewamuzaunaafaɗakedominbamusanranar zuwan Sa ba. Mu kam muna da tabacin ceto domin mutuwar Sa da kuma tashin Sa daga mattatu, muna da gafartawa zunubi. Ko da yake ba mu san yada duniya zata naɗe ba, amma ba mu damu ba. Ba mu da farkgaba ko kaɗan. Hakakumabazamudagahankalinmu cikin waɗansu zance-zancen karshen zamani ba.MunadacetocikinAlmasihuyanzu:muna nan jira ranan da za Ya bayana Ya kai mu mulkinsamaindazamuzaunataredaShihar abada.

KodayaƙebamusanranardaUbangijinmuza Ya dawo ba, muna iya jiran wanan ranan da bege da kuma farin ciki (Wahayin Yahaya 22:20): ““Hakika, ina zuwa da wuri.” Amin! Zo,yaUbangijiYesu”!.

Ansamiwanankoyaswancikinwanilittafidaakawalafamaisuna“KarshenZamani:Binciƙenilimiko koyaswar karshen zamani da na karni” [Setemba 1989]. Za a iya saya daga gidan walafa takardun Konkodia.

MeneneAkan…

Kulawa Ko Tsarawar Krista.

Atunanina,kulawakotsarawawatagefenea sashin kristanci da ba a damu da ita ba sosai. Abinbakincikinkumaitaceduklokacindaaka yibayaniakankulawacikinkristanci,anayin maganandadokoƙinebabisharaba.Bazaya zama da mamaki ba idan mutane suna tunani cewa ana magana ne akan tara kuɗi domin Ikklesiyatayibukatantadashiba. Wananabin bacin rai ne kwarai da gaskiye. Za mu gani cikinwananlittafidacewakulawardaakenufi anantafihakafaɗi.

Ama domin mu gane abin ake nufi da kulawa irinnakrista,zayayikyaumutunashikanmu tushin gaskiya da muke bi cikin kristanci wanda ake samuwa cikin maganarAllah. Yin haka za ta sa mu saƙe, mu yi zamar kulawa a masayinmunamasubinYesuKristi.

DominMeneMuƙeNan?

Wanankuwatsohontambayane,“menakeyia nan”?Idanzamufaɗiamsandagaskiye,zamu iyace“munzonedominmutaraarziƙi,muji daɗinrayuwanmu”

Amaamsantambayannantanacikinlittafimai tsarki “Allah ya halicci mutum cikin siffarsa, cikin siffar Allah, Allah ya halicci mutum, namijidatamaceyahaliccesu”(Farawa1:27). Muna raye yanzu, domin Allah Ya yi halitar mu.

Kaminzunubiyashigo,dukabindaAllahyayi halitarsusunadakyau,babuwanimasalacikin zumuncin Allah da duka halitar Sa. A cikin halitarSaneyaƙenunadarajanSa,kumaAllah yasokomeyakasancehakaharabadaabadin.

MeneYaLalaceShirinAllah?

LokacindaAdamudaHawwa'usunyizunubi, zumuncinnandasukeyidaAllahmatarushe dominhalinzunubinnan. “CikinAdamu,duka sun mutu” (1 Korintiyawa 15:22). Har wanan zamanin da muƙe, muna fuskantan hukunci zunubindaAdamusukayi.

Acikinzunubiakayicikinmu(Zabura51:5). Duk tunanin dan Adam, tun farkon halita tunaninaikatamuguntane(Farawa8:21).Yan Adam, tun lokacin da suka shigo duniya suna yaƙidaAllah(Romawa8:7),andkumaraɓasu daga rai da aƙe samuwa cikin Almasihu” ta wurin jahilin rashin gani da rayuwar zunubi takezuwadaita(Afisawa4:18).

Wananitacebabandamuwandamuƙefuskanta cikinkulawarmuazamanmasubinYesu.Tun lokacindamukafaɗiacikinzunubi,mutaneba su tunanin kome kuma, kowa kokari yaƙe ya biya wa kansa bukata babu wanda ke tunanin waniabufiyedakansa.

Haka ne masu bi sun sami kansu cikin jayaya sakaninrayuwardasukeyikaminsugamuda YesudawandasuƙeyicikinAlmasihu.

Ta Yaya Ne Allah ya Biya Mana Baban BukatanDaMukeDaShi?

AllahYayimanaalkawalidacewazaYaaiko mana da Mai Ceto tun lokacin da Adamu da Hawwa'usunyilaifi.Dalokaciyacika,Allah Ya aiko da ɗan Sa duniya, Ya yi rayuwa Sa a karkashinshari'a,ShinekaɗaiYacancanciya zama hardaya da za a miƙa domin yanAdam sunsamigafaranzunuba'nsu(Galatiyawa4:45). Ta wurin mutuwan da ya yi mara laifi da

kumadominirinwahalandaYasha,Ubangijin mu Yesu Kristi ya buɗe mana kofar shigan mulkinsama.

Ta wurin jinin Sa marasa ai'bu da aka zub'da shi, Yesu ya wanke mu daga dukan zunubi –kowace irin zunubi. An gafarta mana duka saboda Yesu. Duka bashin da ake bin mu an biya. Cikin Almasihu, mun zama sabobin halita.Yesuyabudedukakoffofindazunubita rufe(Ishaya59:2).

Yashiremudagaduhu,Yamaidamusabobin halitadominmuyirayuwaakarkashinSacikin mulkin Sa. Muna yi masa ibada cikin adalci mara karewa, albarku kuma marasa iyaka.An cecemudagahalaka,anbamuraimadawwami wandamunfaramuratunmunacikinduniyan nan.

Tushidaikonkulawarkristaitacecetondaaka siyatawurinjininAlmasihudaakazubdaita. Wanan ceton ana ba da ita hanu saƙe, babu zaɓe. An ba mu sabuwar bege da sabuwar dalilin rayuwa. An ba mu sabuwa zuchiya da hankali.Ansamuasabuwarhanyadazamuyi rayuwa.Ankuɓutardamudagacikinrayuwar ɓautar zunubi, da tunanin zunubi da rayuwa a hanyarzunubi.

Toh! Da shiƙeAllahYa cece mu daga zunubi, har mun sami gafaran zunubai, muna rayuwa necikintabacincetonnandaAllahyabamu.A haka ne muka samu ganewa cewa rayun da muƙeyibanamubanesaidaimunabiyayyaga nufin Allah ne. Duk abin da muke da shi a duniyan nan naAllah na ba namu ba. Saboda haka ne muke kiran kan mu masu kalawa da dukawaɗananabubuwandaAllahYabamu.

MeneneMaiKulaZaYaFiKulawaDaShi A cikin littafin Luka 19:11-27, mun sami labarinmisali'ntalenti.Inasonkarfafadacewa a ɗauki mintoti kaɗan domin a karanta. Ubangijin mu ya nuna mana yadda yaƙe bukantan mu mù kula da bisharar Sa mai

daraja, wato sabuwar labarin ceton mu cikin

Yesu Kriti. Yesu ya faɗi wanan misalin a hanyan Sa zuwa Urushalima, cikin kwanakin Sanakarshe.Yasanidacewamanzannenbaza su kara ganin Shi a cikin jiki.AllahYa ba mu aikin bishara da ke chanja rayuwa ta wuri kalma da jibi da kuma baftisma. Dole ne mu ƙeɓewaɗanankyautandagaskiyekamaryadda Jude3tafaɗamanamuyi.Bayakamatabuyi banzadasubasaidaimuyiamfanidasu.

Ya kamata mu zama masu kulawa har muna amfani da su kowace ranar sujada muna ji muna ci muna kuma shan jibi.Anan ne muka ƙabiraidaƙarfidabegedakumaiƙondazaiya iza mu mù yi zaman kulawa. Hakane kuma muna haɗa kai da sauran krista ta wurin yin binciƙen littafi mai tsarƙi domin mu yi girma cikin illimi da ganewa da muƙe da shi na maganar Allah. Idan muka ji maganar Allah, munkumacidagajibisaizamuiyakulawada kyauirinnakrista.

Masu kulawa irin na krista suna amfani da waɗanan bayaye-bayayen da Allah Ya ba su cikin rayuwan da suke yi a duniya. Suna yin ibadatawurinyinsujadakowacelahadi,sunaji daga ƙalmar Allah, suna kuma cin jibin Almasihu. Ta wurin yin haka ne suƙe samin karfi,rai,begedakumaiƙonzamankristamasu kulawa. Hakene muna haɗa kai tare da sauran masubicikinbincikenlittafimaitsarkidomin mu yi girma cikin ganewan mu, muna girma cikin sanin maganar Allah da muƙe da shi. Bayanmukasamiwananganewan,saimugane amfaninyinshuƙicikingonarAllah.

Masukulawbasubiznedukiyansuba,saidesu yishukidaitamusamancikingonarAlmasihu. Wanan haƙin su ne na kwarai da gaskiye. Almasihu Yana farin ciki iɗan mu yi aikin bisharan daYa bar manamu yi.Yin haka tana faranta ma Almasihu rai sosai. Bayan haka, iɗan mun yi haka tana bawa sauran mutane zarafidominsujimaganarAllah,dominsuma su sami ceto (Markus 5:19-20).Yesu ya mutu

nesabodadukanmutane(2Korintiyawa5:15), dominbaasokomutumɗayayalalacebasai dekowayatuɓatawurinsaminbangaskiya(2 Bitrus3:9).

dukalokacindamasubisunaamfanidababán kyautarnandaAllahYayimasucikinbishara, sunasaminganewadacewaabindasukaɗauka yazamadamuhimancisunachanjawa.Basu yinrayuwasabodakansukaɗaisaidaisaboda Almasihu. Za su sami ganewa cewa rayuwan da suƙe da shi na Almasihu ne kaɗai, domin girmamasunanSadakumataimakawajuna.

Manzo Bulus ya gaya mana cikin littafin Galatiyawa2:20dacewa“Angicciyenitareda Almasihu.Yanzubaninekumanakearayeba, Almasihuneyakearayeacikina.Rayuwarnan kuma da nake yi ta jiki, rayuwa ce ta wurin bangaskiya ga Ɗan Allah, wanda ya ƙaunace ni,haryabadakansadomina”

TaWaneHanyaneKristaSuƙeKulawaDa ArziƙindaSuƙeDaItanaDuniya?

Dukarziƙindamukedashi,dukkuɗindamuke da shi, kome da kome da muƙe da shi a cikin duniyannannaAllahne.AllahneYabamusu duka (Haggai 2:8, Lit. Firistoci 25:23, Zabura 50:10ff).DukankomenaAllahne,Shinekuma yaƙe barin mu mu yi amfani da ita domin cin gabanhalitarSa.

Manzo Bulus ya gaya mana cikin littafin Timoti na ɗaya sura 6 aya baƙwai da cewa “Donbamuzoduniyadakomeba,bakuwaza muiyafitadakomeba”.Toh!Hakagaskiyane, saboda haka, ƙaɗa mu manta da cewa duk dukiyandamuƙedasubanamubane,Allahne ya ba mu su. Kaɗa mu yi banza da waɗanan arzikin.

Duklokacindamukemaganaakankulawairin nakristanci,munamagananeakanyaɗamuke amfanidadukiyakoarzkindaAllahyabamun ta wurin alherin Sa. Cikin lisafin kuma akwai kuɗi.Waɗansusunadakuɗidayawa,waɗansu

kumabasudashiammagaskiyanitace,kowa yanadazarafinbayaswabisagakarfindayake dashidomingoyonbayanaikinAllah.Wanan abin farin ciki ne kwarai. Ya kamata mu yi goyonbayanaikinAllahtawurinbadaarzikin mu.Bayan haka, za mu miƙa baiwar mu mu kuma ba da lokacin mu domin aikin Allah. Muna kuma yin bayaswa, kamar yada aka ba mu, muna raɓawa kamar yaɗa aka sa mana albarka.

MunayinhakanedominbishararAlmasihuta samiyaɗuwaacikinduniyatawurinkokarinda mu, da kuma kokarin Ikklesiyar mu da kuma sinodnamuduka.Yinhakatanunacewamun haɗahanudominaikinAllahyasamicingaba. Yinhakatanayaɗabishara.

AKarshe

idanmunganeabindaakenufidakulawairin na kristanci, wanda yaƙe da tushi akan Almasihu da kuma cikin bishara ne kaɗai, za mu iya yin amfani da dukiyan a hanya mafi daraja. Duk arzikin da muke da shi hanya ne wanda Ubangijin mu yana bi domin mu sami biyanbukata.Hakanekumayabamudukiyan nandominmuhaɗahanudasauranmasubinSa domingoyonbayanaikinIkklesiyadomintayi waázin gafartawa zunubi, sabon rai da kuma cetocikinAlmasihu.

Ko nawa za mu iya bayaswa? Yaya yawan kuɗindayakamatamukawo?Gaskiyanitace ba mu bayaswa a karkashin doƙoki sa dai alheri. Dole ne mu nemi nufin Allah cikin adduádominmuganeyaɗazamuyibayaswaa cikin kowace lokaci. Waɗan su sun yi alkawarin ba da kaɗan daga cikin albashin su dominaikinAllah.

Ankiramumuzamamasukulawadominaikin daAlmasihuYayimanaakangiciyye.Domin haka ne za mu yi rayuwan nuna darajar Sa. Krista masu kulawa suna da zarafin yin rayuwangodiyagaAllahkullayomicikinfarin

ciƙi da wakoƙin yabo, kowa yana nuna abin alájibindaAllahyayicikinrayuwanSa.

“Domin kun san alherin Ubangijinmu Yesu Almasihu,kodayakeshimawadacine,saiya zama matalauci sabili da ku, domin ta wurin talaucinsakuwadata”(2Korintiyawa8:9).

Menene

Akan…

Zumunci Cikin Jibin Ubangiji

Zumuncinjibiitacetushinkaidarcinjibicikin Ikklesiya. Waɗan su za su iya ba da jibi ga dukan waɗan da sun yi baftisma, waɗansu ikklesiyakumasaidasubadajibigawaɗanda suna zaman memboɓin su kaɗai. Wanan taƙardanzatakoyamanadalilindayasaakacin jibi cikin ba tare da bawa mutanen da ba su cikinIkklesiyaɗayaba.

Menene Maganar Allah Ke Koya Mana AkanJibi?

Yesu ya ɗauki gurasa, bayan ya yi godiya,Ya gutsura sai Ya ba wa almajiran Sa. Sai ya ce masu “gashi ku ci, wanan jiƙi na ne”. Bayan haka saiYa ɗauƙi ƙoƙon, bayanYa yi godiya, Yabasuyacewa“karɓa,kusha,wanansabon alkawalinewandaaƙatabatardashidajinina saboda da gafaran duƙan zunubi” (Matiyu 26:26-28, Markus 14:22, Luka 22:14-20, 1 Korintiyawa11:17-29).

“Saisukahimmantugakoyarwarmanzannida tarayyadajuna,dagutsuttsuragurasa,dakuma yinaddu'a”(AyyukanManzanne2:42).

“Wato,duksa'addakukecingurasarnan,kuke kumashaaƙoƙonnan,kumaayyanamutuwar Ubangijikenan,harsaiyadawo.Sabodahaka dukwandayacigurasarnan,koyashaaƙoƙon nannaUbangijidarashincancanta,yayilaifin wulakantajikinUbangijidajininsakenan.Sai daikowayaaunakansa,sa'annanyacigurasar, yakumashaaƙoƙon.Kowayaci,yakumasha, bataredafaɗakadajikinUbangijiba,yajawo wakansahukuncikenan,tawurincidashada yayi”(1Korintiyawa11:26-29).

Menene Mu Ke Koyi a Kan Jibi Cikin IkklesiyarMu?

CikinIkklesiyarLutheran,munakoyidacewa jibi ainihin jiƙi ne da jinin Almasihu, a karkashin gurasa da ƙoƙo, wanda aka ba wa masu binYesu, domin su ci su kuma sha. Mu gaskantadacewa,gurasadaƙokondamuƙeci acikinjibijiƙinedajininYesu,bakamaninsu ba ne, amma jiƙi da jininYesu ne da gaskiye. An ba da wanan ga duk waɗanda suƙa karbi jibinAlmasihuacikinIkklesiya.

Dukwandasungaskantadaalkawalinnan“an ba da shi domin ku, saboda gafaran zunubai” sunasamingafaranzunubai,raidakumaceto” wanan alkawalin ana samin ta ne cikin ci da shanjiƙidajininAlmasihuwandaaƙeyiacikin jibi.

Ikklesiyarmubadayardadakoyaswandaaƙe yi cikin kuskure game da jiɓin Almasihu ba. Kamar waɗanda suke koyi da cewa cikin jibi, ana miƙa haɗayanAlmasihu ne kuma har ana juyagurasadaƙoƙonnansuzamajiƙidajinin Yesu. Muna nuna rashin yadda mu kuma da waɗanda ba su yadda da cewa ana ƙarba jikin YesudajininSataredagurasadaƙoƙolokacin daaƙeƙarbanjibiba.Afaɗinsu,saidaiaƙarɓa jiƙin Yesu a cikin ruhaniya ta wurin bangaskiyandakeazuciamabataredagurasa koƙoƙoba.Waɗansumasuncebaaƙarbanjiƙi dajininAlmasihuaciƙinjibibasaidaiakarbi alaman jikinAlmasihu dominAlmasihuYa yi nisadamuacikinjikiyanzu.

Ta Yaya Za a Ce Jibi Tana Nuna Alamar

ZumuncinDakeCikinIkklesiya?

Kodayakecinjibiabunewandakowayaƙeyi dabangaskiyarsa,ammacinjibizumuncinena Ikklesiyama.Babumutumdazayacijibishi kaɗai. Wanan gaskiya ne, kuma baya kamata mumantadashiba.Dukwandasuƙecinjibia bagaɗisunabadasheɗagaduniyadacewasu ɗaya ne cikin koyaswan Manzanne (Ayyukan Manzanne2:42).Sabodahaka,zumuncinjibi, zumuncinIkklesiya.HakaneLittafiMaiTsarƙi takoyamanacikin1Korintiyawa10dana11. Ɗayadagacikiniyayenmuacikinbangaskiya yace“Kamaryadamuƙecidagagurasaɗaya, hakane dukan mu ɗaya ne cikin jiƙi. Duk lokacindamukecinjibi,munagayawaduniya ne da cewa muna zumunci tare da Almasihu, muna zumunci tare da juna kuma. Dukan mu munacingurasaɗaya,watojiƙinAlmasihu.Ta wurinyinhakane,munafaɗidacewamuɗaya ne.Dukanmumasucinjibimunmiƙakanmu gaAlmasihu, muna cewa mu iyalinAlmasihu ne.Jibindamukecitaretahaɗamu,munzama iyalinAlmasihu. Jibin nan da muke ci mu sha tare, wato jiƙi da jinin Almasihu ta haɗa mu tare, mun zama yanúwa cikin Almasihu. Wananitacetushinmaganandamuƙefaɗida cewazumuncibagaɗi,zumuncinIkklesiyane”

“AyanKorintiyawannantanunamanadacewa ya kamata mu zama ɗaya cikin bangaskiya. Iɗan haka ne, baya kamata mu ba da jiɓi ga waɗanda ganewan su akan jibi ta sha bambamci da na mu ba. Domin duk waɗanda sukacijibiabadaɗiɗaya,yakamataasamesu da bangaskiya ɗaya. –duk waɗanan da shun shafeka'idodindakeacikinIkklesiyadakuma yada aƙe yin su – cikin gaskiya kuwa, ba mu yadadairinwaɗanankoyaswanba.Zayazama manaabinkunyaiɗanmubamawaɗandabasu da bangakiya ko cikkakiyar ganewa akan jibi ba jibin da muƙe sha a bagaɗin Almasihu” (Stoechardt,1Korintiyawa,p60-61).

Hakananne,wanimallaminaIkklesiyayakara faɗa da cewa “Jibin Almasihu ɗaya ne daga cikin alámu, da tutan da Ikklesiyar Sa taƙe da shi. Tana nan ne kamar mahaɗin duka doƙoki da bangaskiyan da Ikklesiya take da shi” (Romawa 4:11, 1 Korintiyawa 10:21, Fitowa 12:48). Wato mutum yana nuna da cewa shi ɗayanedadukIkklesiyandayacijibiacikin ta. Babu wani zumuncin da ya fi wanan da cewamutumyanazamanɗayadamutanenda yaƙe cin jibi tare da su.ko da mutum da ya ce jibijuyayyenjikinAlmasihunebayakamataa bashibasaidaiinharyanafuskarmutuwaiɗan yana so ya ci gaba da zama memba na wani dadaidan Ikklesiya kamar Roman Katolik, Riform, Methodist, Baptist, da dai suran Ikklesiyoyin da muƙe ganin su da kuskure cikin zumuncin jibi. Domin jibi, ita ce mahaɗinbangaskiya.Itacetutanzumuncinda ake ba da ita a cikin ta” (Walther, Pastoral Theologyp.110-111,149).

Menene Manufan Mu a Irin Zumuncin Da MuƙeYiCikinJiɓi?

Ga koyaswan da muke da ita game da jibin Almasihu:

“cikinjibi,munakokarinemununadacewaba amfaniiɗanmunnunaagabanmutanedacewa muɗayane,amaciinbangaskiyadakaídoɗi,ba mutataredawurinrashinyaɗadakumarashin haɗinkai.Wananbazatanunadacewamuna binabindalittafimaitsarƙitafaɗaagameda cinjibiba.(1Korintiyawa11:27ff,10:16-17).

Haka ne kuma, ba mu taimaka wa mutane ba iɗan mun yadda kowa da kowa ya zo bagaɗin Almasihu,watohardawaɗandabasuyinaám dakoyaswanAlmasihuba.

Wananmanufandamukedashiyasaankanle mu da bakar iɗo daga wurin waɗanda suna barin bagaɗin su a buɗe. Mu kara bayana dalilinrufebagaɗinmuacikinwatalittafimai cewa “dalilin me muƙe rufe bagaɗin mu”?. Mun faɗa da cewa “ba tunanin mu ne cikin

Ikklesiyarmudacewamuhanayanuwaacikin

Kristicinjibitaredamuba.Bakumamanufan mu ne mu zama dabam, ko mu zama masu yi wamutaneshai'riaba.Amamunarufebagaɗin mu ne saboda da kauna da kuma ganewa da cewa tushin kowache zumunci tana cikin

Littafi Mai Tsarki ne kaɗai. Kuma ya zama mana dole mu yi biyyaya ga maganar Allah. Domin mu bi umurninAllahn mu, muna hana wadukwandabangaskiyarsutabambamtada namujibi.Iɗanharmukabarsusùcijibitare da mu, toh! Ba mu nuna masu kauna ba ko kaɗan.Munakumajimasuraunine,kodayaƙe subazasuganewananba.Kodaacewaɗanan mutanen memboɓi ne na wani ikklesiyar da koyaswan su dabam da na mu, ba za mu rufe idanunmuharmubasujibinAlmasihuba.Ba mubadajibigadukkristakoikklesiyardabata yinbiyayyadakoyaswanIkklesiyanmugame da jibi ba. [Deffner, me ya sa muna rufe bagaɗinmu?p.14].

Cikinkokarindamukeyidominmuyibiyyaya gaumurninAllahcikinbadajibi,munakuma keɓemaganarSadakecikinLittafiMaiTsarki, Ikklesiyarmutafitardawatadokadacewazaa bawadukkristakoikklesiyardasukezumunci bagaɗi tare da mu, da kuma zumuncin bangaskiyataredamujibi.Iɗanmukayihaka, muna buɗe kofa kenan ga duk Krista da ke da bangaskiyayacijibitaredamu.Munayinhaka ne domin mu bi umurnin da Almasihu Ya ba mu. Mu ma muna nuna shaidar bangaskiyan mu bisa ga yada Littafi Mai Tsarki ta faɗa da kumayaddamuƙefaɗawacikinkoyaswanmu.

Idanmukabawakowadakowajibi,munnuna da cewa offishi da mabuɗin Ikklesiya ba ta da amfani sosai. Waɗanda suƙe buɗe bagaɗin su ga dukan mutane suna sa horo ko sautawa ga membobi ya zama da wahala kwarai. Wanan tana hana masu bishara yin aikin lura da yada memboɓin su suƙe girma a cikin ruhaniya, membobindaAllahYabasudominsulurada su. (Ibraniyawa 13:17, Yahaya 20:22-23, Ayyukan Manzanne 20:27-28, 1 Korintiyawa 4:1-2. Theology and Practice of the Lord's supper,pp21-23).

AKarshe

Domin mu nuna biyayan mu ga umurnin da AllahYa ba mu, Ikklesiyar Lutheran ta na cin gabadarufebagaɗinsugadukwaɗandabasu dabangaskiyaɗayadasu.Yinhakatanabada zarafinyinshaiɗanbangaskiyandasuƙedashi, watobangaskiyanagaskiye.Yinhakatanuna da cewa muna bin umurnin Allah wanda ta wurin yin haka ne muna ba da anihin jiƙi da jininYesucikinjibinSabataredakuskureba. Wananrufebagaɗicikinjibibamukaɗaimuke yiba.AƙwaisauranIkklesiyoyidayawaacikin duniya da suke bin wanan umurnin Ubangiji. IkklesiyoyikamarRomandadaisauransu.

Mun ba da gaskiya ɗan wanan bayanin ta taimaƙemucikinganewa.Munakokarinemu kawo ganewa ga mutane, domin su gane ƙaunar da muƙe da shi maAlmasihu da kuma jibi Sa. Haka ne kuma za mu gane ƙaunan da muƙe da shi wa juna da kuma dalilin da ya sa muƙe hana da jibi ga waɗanda ba su zumunci taredamu.

MeneneAkan…

Bambamcin Da Ke

Sakanin ELCA Da LCMS

Ba za a taba mantu da watan takwas da aka sami cikin shekaran 1997 da sauri ba domin abumaimuhimancidafarucikinlokacinnan. Masujar Evangelikal Lutheran Church sun dauki wani mataki mai muhimanci sosai. A wanan lokacin ne suka sanar da hadediyar zumunci sakanin Ikklesiyoyi uku, wato hadediyar ikkelisyar Almasihu, Reformed Church de ke kasar America, da kuma Presbyterian Church da ke USA. Tushin kafa wananzumuncinitacesunsanardacewababu wani cikakiyar bambamci sakanin wadanan Ikklesiyoyi. Haka ne kuma wanan gagarumar toron sun dauki mataki da cewa a sasanta bambmancindakecikinikklesiyarRoman,da na Lutheran wanda mai yawan ta taso ne ta wurinkoyaswaakanyadaakesaminceto.

Wanan maganar ta kawo rikicewa sakanin ELCA da kuma a cikin na mu Ikklesiyan –Missouri synod. Rikicin ta taso ne domin mutane da su gane bambamcin da ke sakanin ELCAdaLCMSba,kodayakedukansusuna amfanidasunan“Lutheran”.

LCMStanadawananzarafidominyinbayanin wayawaridogamembobinmudakumasauran duniyaduka. Bayaninnan kuwa akanmenene ma'anan zama a cikin gaskiya? Wato rayuwa bisa ga ka'idodin Littafi Mai Tsarki da kuma sauran shedar bangaskiyar Ikklesiya? Wanan dan tardan zata yi bayani ne akan bambamcin da ke nan sakanin ELKA da kuma LCMS. Munabegedacewawananzatataimakamana domin mu sami ganewa mu kuma iya yin bayani akan su da duk wadanda sun tambaye mu.

Bambamcin Da Muke Da Shi Akan Littafi MaiTsarki

LCMSdaELCAsunbambamtacikinganewan

su game da maganar Allah wato Littafi Mai Tsarki.Kodayake,munana'amdacewaLittafi MaiTsarkinekadaitakedatushinka'idodida kuma rai, Ikklesiyoyin mu sun bambamta ta wurin yadda suke kokarin cika wanan koyaswan.

LCMS ta gaskanta da cewa Littafi MaiTsarki itace kadai maganarAllah, saboda haka, itace kadaitakecikedagaskiya,batakasawakuma batadakuskure.MunagaskantadacewaLittafi nekadaitakedaikonnunamanayadazamuyi shari'ardukshedarbangaskiyardamukedashi, dadukabindamukekoyidakumamukefurci.

Amma, ELCAsuna kaucewa idan an kai inda zaafadidacewaLittafiMaiTsarkitanadauke da cikakkiyar gaskiya. A fadin su, Littafi ba kowane lokaci ne take dauke da gaskiya ba. ELCA suna iya karfafawa hanyoyi dabam na bayana maganar Allah wanda takan nuna da cewaanaiyasaminkuskureacikinLittafiMai Tsarki. Suna iya nuna da cewa akwai wuraren daLittafibatafadidai-daibaganedawadansu zanceka'idodi.

Bambamcin da muke da su akan Littafi, ta da kawo sauran bambamcin da muke da su fili. Misalinwananitace,Ikklesiyarmubasuyadda a daura wa mata hanu cikin aikin bishara ba. Hakanebamuyadamamijiyaauredan'uwar sanamijiba,dakumazancecireciki.LCMS, basudaurawamatahanudominsuzamamasu bishara, amma ELCA suna haka duk da yada mukedasaninkoyaswanLittafiMaiTsarki.

LCMSsunakoyidababanmuryacewadukna mijindaakasameshiyanalalacidadan'uwan sa na miji mai zunubi ne. Suna kokari cikin kauna cewa duk wadanda suka sami kan su cikin irin wanan jaraban su ne mi tuba.Ama, ELCAbasuiyafitoafilisunyimaganagame

da wanan zunubin ba. Suna zumunci da mutanen da suke irin wanan rayuwan, suna haɗamasuaureacikinikklesiyansutare.Har anaiyasaminpastocinmazadasukaauremata, da kuma membobin su da suka yi irin wanan auren.

LCMSbasuyaɗanamacedacireciƙidasanin ta na jin ɗaɗi ba, suna faɗi da cewa yin haƙa tana nuna rashin biyayaya ga ɗokoƙin Allah. ELCA has yau ba su iya sun fita a fili sun yi bayanigamedawananzancenba. Abintashin hanƙalikuwaitacesunagoyonbayanmasuyin wanan har suna taimakawa da ƙuɗi domin mutanesuyihaƙa.

Aƙwai sauran misalai dayawa da suƙa nuna rashin yadan da ƙe sakanin LCMS da ELCA. Wanantananunarashinyadadamuƙedashia gefenikondaLittafiMaiTsarƙitaƙedashi.

Bambamcin Mu Game Da Shedan Bangaskiya.

Ikklesiyoyinmu,watoLCMSdakumaELCA basuhaɗakaitawurinbinshedadaiyayenmu na ciƙin ruhaniya suƙe faɗi ba. Wato shedan bangaskiyan da muke da su cikin Littafin nan daaƙekiratakardanyada(concord).LCMSta haɗakantadadukkoyaswangaskiyadaiyayen Ikklesiyasukayiazamanindasukawuce,mun ba da gaskiya cewa waɗanan ba rubucerubucenbanzabanetundaamsamitushinsu ne ciƙin Littafi Mai Tsarƙi (wanan ta ba koya zarafiyazaɓaabindayakeso).Ammadashiƙe waɗanan furcin sun tafi dai-dai da maganan Allah wanda ba ta ƙasawa, muna ƙarɓe ta da hanubiyu-biyu.Muyadadacewadukarubucerubucedaiyayenmucikinbangaskiyasukayi wandatasamitushintaaciƙinlittafiMaiTsarƙi gaskiyane,munakumana'amdaita.

ELCA ɗai, ba su bukanta memboɓin su ko kuwa ma'aikatan su su karɓa wadanan koyaswandahanubiyu.Afaɗinsu,dukwanan rubutu ne da aka yi su cikin zamanin su, ama yanzu ba su da amfani domin an yi chanjin

zamani. Gaskiya ne an rubuta su ɗa, ama ba dolenemukarɓesu,kokuwamuyiamfanida suba.

RashinYaɗanMuTaWurinZumunci

Da shiƙe ELCA da nuna rashin yaɗan ta da Littafi Mai Tsarƙi, da kuma rubuce-rubucen iyayen mu na ruhaniya, ba ya zama mana da ban mamaƙi ba da suka shika cikin zumuncin yada da Ikklesiyoyin da koyaswan su ba ta tafiya yada Littafi Mai Tsarƙi ya faɗa ba. Irin wanan dai ta nuna da cewa ba a iyan samin cikakiyargadkiyakulayomi.Wananhalintana nunagaabantadafurcinbangaskiyandasuƙe cikinLittafinkonkord(concord)wandazamu iya taƙaita su cikin kalmonin nan “mun ba da gaskiya, mun furta, mu nuna rashin yada mu, mun ƙi mu ƙarba”. Waɗanan kalmomin sun nuna da cewa Ikklesiyan mu sun gaskanta ga maganarAllah,bataredashaƙaba.Tanakuma na'amdamagananAllahakoyaushe,dakuma cikinkowacezamani.Hakanemunaiyafurcin nandagaskiyataredafarinciƙikuma.

LCMSsungaskantadacewaLittafiMaiTsarki tananunamanadacewasaimunsamiyadada juna,kaminmuyizumucinbagaɗitaredajuna (Romawa 16:17). ELCA kuwa suna faɗi da cewa nuna rashin yada a waɗansu ka'idoɗi ba dalili ne na hana zumuncin su da sauran Ikklesiyoyi ba. Wato suna iya jin jiɓi tare, su kumayiwa'azinmaganarAllahtare.

Ana iya samin misali cikin takardun da aka kafa zumuncin ikklesiyar ELCA da suran Ikklesiyoyidasu.Anrubutaacikidacewa“ko dayakezaasamirashinyadamasumuhimanci ta wurin ka'idoɗi ko dokoƙin da suƙe nan a sakanin mu kamar tabayoyin da aƙe yi a kan ikondakumaayyuakanYesuKristi”,waɗanan ba abubuwan da za su sa mu tashin hankali bane,saidaikosukaramanahaɗinkaiacikin bisharandamuƙeyi.

Ma'ananwananitaceELCAdabuɗekofofinta ga sauran ɗariku, wanda suna iya musun

Allahntakan Yesu Kristi, suna kuma kin yada dacewajikinYesu,dajininSasunanantareda mu cikin jibi. Ikklesiyoyin nan sun gakanata cewa Yesu Kristi, ya na tare da masu jin jibi cikin ruhaniya ne kawai. Ba Ya nan ciƙin gurasa da kuma ƙoko. Ikklesiyar Lutheran ba su yaɗa da wanan ba ko kaɗan. Sun gaskanta dacewaAlmasihuYananantare,dakarkashin gurasadaƙokolokacinjibi. ELCAsunfaɗida cewazaaiyaakarɓairinkoyaswanɗaɗarikun nan suke yi game da jibinAlmasihu, da kuma aiƙinAlmasihu.Afaɗinsuwananbalaifibane. Bamutaɓayina'amdairinwanankoyaswanba ko ƙaɗan a ikklesiyan mu ba. Wanan kuma ta nuna kaucewa daga hanyan da iyayen mu na ruhaniyasukashukamana.

Halin da ELCAsuƙe yi game da ka'iɗodi tana hanaganinhaskendakecikinzumuncindake nancikinbisharamaicetonaAlmasihudaduk sauran koyaswan da aƙe yi cikin Littafi Mai Tsarƙi da kuma duk koyaswan da suƙa sami tushin su cikin Littafi Mai Tsarƙi – koyaswan daUbangijinmuYesuKristinedakanSaneya bamusudominmugaskantadaita,mukuma raɓa su da sauran mutane. (Matiyu 28:20). WananmatakindaELCAsukaɗaukagameda zumunci da sauran ɗariku ta saɓa wa aikin da littafi ta bar mana mu yi, mu kara faɗa, wato cewamu “sanardadukanufinAllah”–cikin dukatushintadaƙecikinbishara,maraai'bu.

Gagarumar Zarafi Da Aƙe Da Shi Cikin

BayaniMaiAɗalci

Duk memboɓin ikklesiyar Lutheran suna da zarafin da za su yi fama da tambayoyi a game da ma'anan zaman su na ikklesiyar da taƙe

sheda bangaskiya cikin wanan masifefen zamani. Menene muƙe nufi duk lokacin da muƙa ce mun rungume littafi Mai Tsarƙi, wandabaasamikuskureacikinta?Waneirin koyaswanewandabazaayaɗadasukumaba?

Menenegaskiyandaiɗanantashisubazaaiya danasukojuyasuba?Yinhakatanaiyakawo sasaguwa cikin ikklesiya. Menene muƙe nufi duk lokacin da muka ce mun gaskanta da duk furcindaiyayenmusukayidacewasunsami tushin koyaswan su cikin maganar Allah ne kawai? Iɗan muka duba duk zancen da suƙe tashiwa game da furcin da muƙe yi cikin ikklesiyar mu, menene za mu iya tsayawa da ƙarfidacewabazamujuyabayaba? Menene taƙenunacewaikklesiyatanadahaɗinkai?Ko zamuyinuna“rashinyaddamudominmujuya mu nuna yadan mu” hali mai kyau ne a cikin ikklesiyatunbaintashafazumuncinikklesiya ba?

BambamcinIkklesiyoyinmutushinbaƙinciki nekwaraimanadamuƙecikinLCMS. Baabin farin ciki ne gare mu mu yi magana a kan wanan rashin yaɗan ba ko kaɗan. Da so shine samuwa,dazamunemiyaɗazamuzamaɗaya cikinfurcindaakeyicikinikklesiyaLutheran. YanadamuhimancidacewamembobinLCMS su sami ganewar dalilin da ya sa ba mu zumunci da ELCA. Idan mun gane waɗanan bambamcin, za mu iya yin magana da yan'uwanmudasuƙesujadacikinELCAcikin kauna da hankali yada Almasihu Ya umurce mu.

MeneneAkan

Naɗawar Mata Domin Su Zama Masu Bishara Ko Kuwa Pastoci

Asalamalai'kum!

Muna kawo maku gaisuwa mai yawa a cikin sunan Ubangijin mu Yesu Kristi. Ɗariku dayawa suna naɗa mata domin su yi aiƙin bishara a masayin pastocin Ikklesiya, har ma ana samun wanan cikin waɗansu ikklesiyoyin mu na Lutheran. Yana da muhimanci mun da muƙeIkklesiyarLutherandatakeMisourimu samuryanmuacikinwananzance-zancen.Za mu yi koƙari mu yi bayani a game da wanan domin mutane su sami fahimta, su zama da ganewa.Wanan zarafi ne da za mu yi magana cikingaskiyadakumakauna.

MeneneAllah Ya Faɗa Game Da Naɗawar MataSuZamaMasuBishara?

Ubangij ya yi mana koyi cikin maganar Sa da cewabayakamataanaɗamataamasa'inmasu rikedaofishinpastokomasubisharaba.Mun iya karanta cikin littafi Mai Tsarƙi da cewa “dominAllahbaAllahnruɗubane,nasalama ne.Hakayakekuwaadukikilisyoyintsarkaka. Saimatasuyishiruacikintaronikkilisiya,don ba a ba su izinin yin magana ba, sai dai su bi, kamar dai yadda Attaura ma ta ce…In wani yana zato shi annabi ne, ko kuwa mai wata baiwa ta ruhu, to, sai yă fahimta, abin nan da nake rubuto muku umarni ne na Ubangiji” (1 Korintiyawa14:33-34;37).

“ Mace ta riƙa koyo da kawaici da matuƙar biyayyaBanyardamacetakoyar,kokumatayi ikodamazaba,saidaitazamashiru.”(1Timoti 3:11-12).

“Wannan shi ya sa na bar ka a Karita, musamman domin ka ƙarasa daidaita al'amuran da suka saura, ka kuma kafa dattawan ikkilisiya a kowane gari, kamar

yaddananusheka,saiwandayakasancemarar abinzargi,maimaceɗaya,wanda'yansasuke masubadagaskiya,waɗandabaazarginsuda aikinmasha'akonakangara”(Titus3:1-2).

Allah Ya ba ikklesiyar Sa kyauta masu yawa. Cikin waɗanan kyautan kuwa, ana samun offishin masu bishara ko kuwa pastoci, wato masu hidima kenan. Mu kam mun karɓa duk abindaAllahYabamu,ahanyandaYabamu su. BamugayawaAllahcewakyautanSasun kasa ba. Ko kuwa mu ce kaunan Sa ba su da kyau ko amfani a gare mu ba. Muna karba waɗanankyautandahanubiyu,yadaAllahya ba mu su tare da reira yabo da kuma sheɗan godiya. Mu nuna farin cikin mu ga wanan zarafin da Allah ya ba mu, yaɗa ya cece mutanen Sa domin su bauta masa a cikin ikklesiyadakumacikinrayuwansukulayomi.

Ikklesiyatanakokaridazaunacikinadalcinbin magananAllahwandabatayaddaanaɗamata su riƙe ikklesiya ta wurin zama masu bishara ba.

“LittafiMaiTsarkitaNunaCewaMuDaya Ne”shin!WanantaNunadaCewaMuNaɗa MataSuZamaPastociKenan? Akwai ikklesiyo'in da suke faɗi da cewa maganar manzo Bulus a littafin Galatiyawa sura 3 aya 28 tana goyon bayan naɗa mata su zama pastoci. “Ba sauran cewa Bayahude ko Ba'al'umme, ko ɗa, ko bawa, ko namiji ko mace. Ai, dukkanku ɗaya kuke, na Almasihu Yesu”.

Amma wanan ayan bata nuna cewa babu bambamci sakanin kungiyoyi ba, sai dai ta nunacewacikincetondaAlmasihuYayimana, dukanmuɗayane.ManzoBulusyanasonemu

gane cewa yaɗa dukan mu masu zunubi ne dominfaɗuwarAdamu,hakanedukwandasun tuɓasunsamicetocikinAlmasihukenan.

Galatiyawa 3:28 ba ta nuna rashin yada da maganandaBulusyayicikinLittafiMaiTsarki ba.Ayan nan kuma bata yi bayani akan naɗin mata bane; sai da ko tana bayanin zaman mu ɗaya cikin aikin ceton daAlmasihu Ubangijin mu Ya yi mana a kan gicciye. Domin wanan kuwa, muna girmama Allah Uba, da Ɗa, da kumaRuhuMaiTsarki.Dukdahaka,ɓatanuna mana cewa dukan mu ne za mu zama masu aiƙinbisharanAlmasihuba.

Toh! Iɗan Maza da Mata ɗaya ne Cikin Almasihu, Me ya Sa Ba za a Naɗa Mata Su ZamaMasuBisharaba?

Zancennaɗamatasuzamapastocibazancene nasaminyanci,kokuwabinal'adunikklesiya ba ko kuwa bin ra'ayin mutane ko al'adun ikklesiya ba. Wanan kuma bata nuna cewa an renamatabakokaɗan.

Mutane dayawa cikin zamanin mu masu kokarinkawosauyisunakokarinesusamumu yada da cewa mata da maza abu ɗaya ne, ba a iya bambamta su ko kaɗan. Hakane kuma halitan da Allah ya yi masu dabam ba ta da amfani cikin rayuwan da muƙe yi a zamanin mu. Wanan bata tafi dai-dai da abin da muƙe ganicikinrayuwarmuba,hakanekumayada Allahyahalicemu.LittafiMaiTsarkidakoya manayadaAllahYayihalitanduniya.

LittafiMaiTsarkiyakoyamanadacewaanyi halitan maza da mata cikin siffar Allah, da kuma kamanin Sa. Amma an halicce na miji dabamdayaɗaakayinhalitannamace.Muna yaboAllahdominwananhalitandaYayicikin hikimarSa,Yahalicemumazadamata.

Muna ba da gaskiya da cewaAllah Ya ba mu kyauta masu yawa, ko kai na miji ne, ko na mace. Wanan kyautan kuwa saboda aiƙin da muƙefuskantane.Misaliitace,AllahYabawa

mazakyautaraikinzamanmasugidaje,iyaye maza.Hakanekumaakabawamataaikinzama iyayemata,dakumazamammatagamazajen su.Sabodahakane,acikinikklesiya,AllahYa ba da kyauta masu dumbun yawa ga maza da mata, ya kuma ba su zarafin aiki, cikin wanan zamanin.

Menene Aiƙin Maza da Mata a Cikin Ikklesiya?

MazadamatasunabautawaUbangijinsuYesu Kristi tare cikin zumunci. A ba ma maza ne aikin za shugabane cikin ruhaniya da kuma a cikin ikklesiya. Hakane kuma, an ba wa mata aiƙinzamamasutaimaƙo.Iɗanmunadahalin bauta waAllah, tana iya kiyaye mu cikin duk abin da za mu yi. Tana hana mu nuna iko ma juna domin muna da Ubangiji ɗaya ne tak! WatoYesuKristi,Shiwandamuƙebautamasa. Muna bauta masa cikin hanyoyin da sun dace masa.

Menene ya sa Almasihu baya zaɓa na mace cikin almajiran sa goma sha biyun nan ba?

Domin mene ya yi amfani da manzo Bulus ya gayawaikklesiyadacewakaɗaanaɗamatasu zama masu bishara? Gaskiya itace Allah ne kawaizaYaiyabayanamanamanufanSa.Mu da muna da abin da Allah Ya ba mu cikin maganar Sa. Allah baya ba wa ikklesiyar Sa zarafisukiramatasunaɗasuamasayinmasu bisharaba.

MunagirmamaAllahcikinwananzance,muna kuma girmama nufin Sa gare mu. Muna raira masayaɓodominabindayayitawurinbawa ikklesiyar sa kyauta masu yawa. Muna gode masakumasabodazafarindaYabawamazada matadukasuɓautamasa.

Menene Ya sa Ana Naɗa Mata a Waɗansu Ikklesiyoyi?

Kamar yada muka sami bambamci da sauran ɗariku akan zance da sun shafe waɗansu bangare dabam-dabam, hakane cikin wanan zancen muna nuna dagewan mu domin yin biyayyadamaganarAllah.

Muna bin gaskiyan da ke cikin littafi Mai

TsarƙidominmunyadadacewamaganarAllah ba ta da kuskure a cikin ta. Mun karɓa nufin Allah, wanda Ya bayana mana cikin maganar Sa.BamudayancinkinƙarbannufinAllah,ko muyibanzadaita,komukaleshibabuamfani.

Ikklesiyoyin da suke naɗa mata sun yi zaɓe sakanin su da cewa maganar da manzo Bulus yayimaganarbaƙinSane.BanufinAllahbane su. Wanan zancen kuwa ba ta da sauƙi ko kaɗan. Yaya za a ce manzo Bulus za ya faɗa wananfiyedasauɗayakobiyu?Bahakakaɗai ba, amma ya kara faɗa da cewa “wanan ba nufinsabanesaidaiumurninAllahne?”

Yaya ne Ikklesiyar Lutheran Za Ta Fuskance Zancen Naɗa Mata Domin Su

ZamaMasuBishara?

Dafarkodai,kaɗamuɗaukiwananzancenda zafi ko ya zama mana abin tashin hakali ko kaɗan ba! Sai dai duk lokacin da aka yi mana tambayagamedanaɗamatasuzamama'aikata, mu faɗa gaskiya cikin kauna, muna ba da shaiɗarbangasikyarmu.Mukalewanankamar zarafin ba da shaiɗar abin da muka gaskanta. Wato zarafi ne mu ce “ga abin da muka gaskanta,munakoyarwa,munakumafurtawa”

Abu mai bin wanan itace, dole ne mu zama masukauna,munabinmutanecikinhankaliko mutanensunacikinikklesiyoyindasuƙenaɗa mata su zama masu bishara. So ɗayawa, waɗansunsubasusandalilindaaƙehakacikin ikklesiyoyin su ba. Ko kuwa, an yi masu koyaswandabadai-daiba,wandabatadatushi a cikin littafi Mai Tsarki. Irin wanan tana kafuwanesabodadarashinganewandalilinda naɗa mata su zama masu bishara ba ta tafiya dai-dai da maganarAllah. Dole ne mu bayana masuwanancikinkyaunadanatsuwarhankali.

Abunaukuitace,yazamawajiɓigaremumu faɗi cewa mata ma za su iya aikin cikin ikklesiyar su ciƙakke.Akwai hanyoyi dayawa da haka za ta iya faruwa tun ba a cikin

ikklesiyar mu ba. Mata za su iya zama malamai, ma su bi da bangarin illimi a cikin ikklesiya,masubidayadazaayishirinzuwa wa'azi, datawa a cikin ikklesiyoyin mu, masu badamagani,koluradamarasalafiya,dadai sauranayyukandazasuiyayitaredakoyaswa. Sunadasauranzarafinaikicikinikklesiyoyia masayin komitee da dai sauran su. Muna godiya ga Allah saboda albarkun Sa masu yawa,dakumakyautamasuyawawandataƙe zuwa ga ikklesiya saboda aiƙin da iyayen mu matasukeyi.

Dolenemuyimaganadababbanmuryadomin zarafindaAllahYabamumasuyawa.Komu maza,komumata,Yabamuzarafimuyimasa aikicikinaikinmulkinSa.Abinkunyaneidan munbarsauranabubuwandabasucancantaba suɗaukizarafinmudagaaikinbautawaAllah. IdanmunatilasawaAllah,tanunacewamuba 'ya'yan Sa bane.Amma idan mu sa karfin mu cikin kauna wa juna da kuma yin aikin bautar Allah, za mu gane cewa muna da aikin yi mai yawa.

Munayiwajunabautacikinkauna,munanuna cewadukabindamukeyitanatafiyadai-daine damaganarAllah.AcikinikklesiyarAlmasihu, ShinekaɗaiUbangiji,duksauranmubayinSa ne mu. Pastoci bayinAllah ne su wanda suke luradamutanedawurinsakaramanti,dakuma bin kalmar Allah. Saboda haka ne, ta wurin kyautan nan masu ya, Ubangijin mu yana ba mu Kansa ta wurin ceto, cikin aikin tawali'u, bisaganufinAllahUba.Munakumadazarafin binIsaAlmasihutawurinbingurbinSa.Muna yin hakane tare da shaiɗan godiya a cikin zuciyan mu. Kyauta mafi muhimanci itace kyautan ba da gafaran zunubai, rai da kuma ceto.

Allahyaalbarkaceaikindamuƙeyi,tadalilin yin biyayya ga bishararYesu Kristi Ubangijin mu.

MeneneAkan…

Liwadi

Asalama'alaikum!

Ina kawo maku gaisuwa a cikin sunan

Ubangijin mu Yesu Kristi. Wanan ɗan littafin zatataimakawamasubinYesutawurinbada amsoshi akan homsekuality; wato yanayin da muƙecikiawananmugunzamanindanamiji yanaiyaaurendan'uwansanamiji,hakakuma namacetaauredan'uwantanamace.Ikklesiya ta gane da cewa wanan babban damuwa ne.A hakan,taɗaukewananyazamababanzarafine dazaafaɗigaskiyacikinkauna.Tawurinyin hakanezamuyibisharanAlmasihuUbangijin mu.

Menene Littafi Mai Tsarki Ya Faɗa Game

DaWananZunubin?

Ubangijin mu ya koya cikin maganar sa cewa homosekualzunubinedatazoahanyanlalaci. WananbatacikinshirindaAllahyayigameda ɗanAdam.AllahYanunanufinSatahaka,na mijiɗayayakasancedanamaceɗayatakcikin zaman auren miji da matan sa. Allahn mu ya hanazunubinaurennamijidanamiji,kokuwa na mace da 'yaruwan ta na mace. Hakane ma mu cikin ikklesiyan mu mun faɗa da babban muryadacewa,yinhakazunubine.Meneneya samunfaɗahakaacikinikklesiyanmu?

MunyikaratucikinLittafiMaiTsarkidacewa “Kadayayiluɗu,gamaAllahyanaƙinwannan. Kada su ƙazantar da kansu da irin waɗannan abubuwa,gamadairinwaɗannanabubuwane al'umman da Ubangiji yake kora a gabansu suka ƙazantar da kansu”. (Littafin Firistoci 18:22,24).

“Duk mutumin da ya kwana da namiji kamar yaddanamijiyakekwanadamace,subiyuɗin, sun yi aikin ƙazanta...” (Littafin Firistoci 20:13).

“ Don haka Allah ya sallama su ga mugayen sha'awace-sha'awace masu banƙyama, har matansu suka sauya ɗabi'arsu ta halal, da wadda take ta haram. Haka kuma maza suka bar ma'amalarsu ta halal da mata, jarabar juna ta ɗebe su, maza da maza suna aikata rashin kunya,sunajawowakansusakamakodaidaida bauɗewarsu”(Romawa1:26-27).

“Ashe, ba ku sani ba, marasa adalci ba za su samigādoacikinMulkinAllahba?Kadafaa yaudare ku! Ba fasikai, ko matsafa, ko mazinata,komasuluɗudamaɗugo,koɓarayi, ko makwaɗaita, ko mashaya, ko masu zagezage,komazambata,dazasusamigādoacikin MulkinAllah.”(1Korintiyawa6:9-10)

“...cewa ita Shari'a ba a kafa ta domin masu adalci ba, sai dai kangararru, da marasa biyayya,damarasabinAllah,damasuzunubi, da marasa tsarkaka, da masu saɓon Allah, da masu kashe iyaye maza da mata, da masu kisankai, da fasikai, da masu luɗu, da masu sace mutane, da maƙaryata, da masu shaidar zur, da kuma duk sauran abin da ya sāɓa sahihiyarkoyarwarnan”(1Timoti1:9-10).

TawurinmagananSa,AllahYakoyamanada cewaluɗuzunubine.Dukmutumdayakeluɗu haryacigabadayinhakaanhukuntashikenan a gabanAllah bisa ga maganarAllah. Hakane yake wa duk mai aikata zunubi iɗan ya ki ya tuɓa. Ko da yaƙe ba kowa ne za ya so ya ji wananmagananba,ammagaskiyankenanbisa gamaganarAllah.

MeneneSakonIkklesiyaGaDukWaɗanda SukeAikataLiwadi? Sakonikklesiyagawandayakewananzunubin tanananɗayadasakondaikklesiyatakebawa

mai yin kowace irin zunubi: ya tuɓa, ya gaskantabishara!AnaifedukyanAdamcikin zunubi. Wanan tana iza su su yi zunubi cikin tunanin su da kuma ta wurin ayyukan da suke yi. Luɗu ɗaya ne kawai daga cikin ire-iren zunubin da muke fuskanta a cikin wanan rayuwan. Tun haifuwan mu, duk 'yan Adam suna karkashin hukuncinAllah. Duka mutane batacenisucikinhalinmutumtaka,anhukunta mu a masayin masu zunubi. Muna bukatan jiƙanAllah da ake samuwa cikin Yesu Kristi, dominmusamiceto.

Sakomafimuhimancidaikklesiyatakedashi gamutanedasukefamadaluɗuitacealkawalin gafartawar zunubi, da kuma rai madawammi wanda ake samuwa cikin Almasihu da aikin ceton daYa yi akan gicciye.AllahYa aiƙo da ɗan Sa cikin duniya domin Ya yi rayuwa marasa zunubi a maɗaɗin mu. Sai Ya mutu marasa aiɓu domin ya piya bashin zunubin da akebinmu.

Wanan kalman daga ikklesiyar Lutheran da taƙe kasar Austrailya ta taiƙaita sakon mu ga duk waɗanda suke zunubin luɗu: koda yake ikklesiya tana kin yadda da waɗanda suke yin na'am, suna kuma goyon bayan masu aikata luɗu,harsunafaɗadacewasunarayuwannan cikinyancindasukedashine,doleneikklesiya takiyaddadawananhalinnarashinimaniko da za a sananta mata ko a nuna mata wariya. Dolenekumaikklesiyadanunaganewarta,da kuma nuna tausayin ta ga duk waɗanda suƙe aikata wanan zunubin. Dole ta nuna masu kauna,masubisharadolenesukaimasuziyara da ƙarfafawa ta kowace halin da aka samu zarafi.Doleneikklesiyatayimasuwa'azi,tana sanar masu da hukuncin Allah, kamar yadda taƙeyigadukanmutane.Mafihaka,doleneta sanar masu labarin gafatawar zunubi wanda ake samuwa sabili da Almasihu ne kaɗai. Wanantanakawosabuwarrayuwa,wandaaƙe samuwatawurintaimakonRuhuMaiTsarƙi...”

Hakane wani mai bisharan mu ya rubuta da cewa “Allah ya na miƙa wa ikklesiya wanan babban gwajin da kuma zarafi. Za mu iya yi wa'azin maganar Allah a hanyan da ke da hasƙe, za mu iya miƙa sabuwar bege ga duk masu zunubi, waɗandaAllah Yana kaunan su sosai. Za mu iya amfani da hanyoyin samin alherinAllahdomintataimakawa'yanAdam. Yinhakazatasaasamigafaranzunubai.Ikon Ruhu Mai Tsarki kuwa za ta sabonta rayuwa cikinAlmasihu”.

Menene Krista Za Su Iya Yi Ga Iyalin Da SukeDaMasuLiwadiaSakaninSu?

Da so shine samuwa, da za mu yi banza da damuwo'i, da kuma gwajin nan wanda taƙe zuwa da luɗu.Amma, a masyin mu na 'ya'yan Allah, muna iya yin wani abin da za ya nuna kaunadatausayinmugamutanendasuƙefama dawananzunubin.Basukaɗaiba,ammasuda iyalinsuduka.Kodayakemunadasanincewa luɗuzunubine,zamusomuɗaukizarafimuyi magana da cewa ana sami alkawalin gafaran zunubai cikin Almasihu. So dayawa, iyalin mutanendasunarayuwarluɗusunarayuwane cikin kunya. Iɗan krista ma sun ji kunyan su, har sun nuna masu kiyayya, rayuwan kunyan zatakaru.Wananneyakansasusunemiyada za su yi goyon bayan irin rayuwan da 'ya'yan sunnansuƙefamaaciki.

Yazamawajiɓigakristasununamairinwanan iyalin tausayi, suna karfafa su cikin kauna kamar yadaAlmasihuYa umurce mu da cewa muyi.

Ga wanda yake fama a cikin wanan halin liwadi, abokane ta iyalin krista su ci gaba da karfafasuciknkaunarAlmasihu.Sunatunasu nuna masa ikon samin gafaran duk zunubi a cikinYesuKristi.Sunakumagayamasacewa Almasihunekaɗaizayasabontabege.Aƙwai kungoyiyi dayawa da suƙe aiki da waɗanda suƙe marmari su bar rayuwar su na halin liwadi.CikinɗarikanmunaLutheran,munada

kungiyamaisuna“mabuɗinaikinbishara”.Ga adreshinwurinzamansu,dakumalambawaya akarshenwananrubutu.

Yaya ne ya Kamata Krista su yi Cikin

Zancen Masu NemanAuren Na Miji da na Miji,danaMacedanaMace?

Cikin zamanin nan, akwai kungiyoyi dayawa da suƙe daga muryan su domin nuna goyon bayansugamutanendasuƙeirinwananhalin. Afaɗinsu,kowayanadayanciyayirayuwarsa yadayagantaɗacemasa.Waɗanankungiyoyin suna kokari ne su gan an ba masu irin wanan hanyakoyancisuyiabindasukagandai-daine a gaban su. Har mun kai inda ana haɗa irin wananaurencikinikklesiya.Ammayakamata ikklesiyatakiirinwananauren.Sutsayaakan maganarAllah.

Muna karfafawa cikin ikklesiyan mu da cewa haƙin kowane ya yi zaman sa a masayin sa na maibinYesudukindayaƙezama.Yanadakyau kuma krista su yi zama da sanin abin da yan siyasa suƙa faɗa game da masu irin wanan rayuwandakumasauranzance-zancendasuƙe daminmuacikinduniya.Saninwananzayasa suyisiyasangaskiyedakumacikinhikima.

Aikin ikklesiya ba siyasa bane, sai dai ta ci gaba da yin aikin bishara. Wanan ne aikin da ikklesiya taƙe da shi cikin duniyan nan. Ikklesiya kam tana karfafa memboɓin ta su yi zamandayaɗaceadukindasukasamikansu. Dolesuyibiyayyadakai'doɗinkasandasuƙe zamacikinta.Dominhaka,dolenekristocisu yi aikin fitar da dokoƙin da za su nuna koyaswanlittafiMaiTsarƙiagamedarayuwar liwadi.

Domin Menene Waɗansu Ikklesiyoyi Sun

JuyaBayaGaKoyaswanDaɗaSuƙeDaShi GameDaLiwadi?

Mun lura da cewa ikklesiyoyi da suƙe cikin kasar mun nan sun juya baya da koyaswan da dama suke da shi a game da liwadi. Har masu buga jariɗar kasan mu ma sun iya gane irin

wanan chanjin. Suna walafa dogon labarbaru game da binciƙen da ake yi da ta shafe sashin liwadi.Amamirinwananlabarbarunbasuiya bambamta koyaswan Lutheran da sauran ikklesiyoyindasuƙenancikinkasannan.Har wani lokaci, membobin mu suna riƙicewa, suna tunanin menene koyaswan ikklesiyan su gamedawananzancen.

Menene za mu iya cewa ya kawo wanan chanjinacikinikklesiyoyinnan?Nafarkodai, mutanen da suke sujada a cikin ikklesiyoyin nansukayikokarisuzara'ayinsauranmutane dominabasugoyonbaya,sukancinasara,su cika burin su. Ma biye da haka, mutane sun chanja halayen su game da masu aikata irin wanan zunubin. Wanan kuma ta nuna yada sukachanjaikonlittafiMaiTsarƙi.

Waɗansundasukekaratuntauhiɗisunce“ɗan Adam yana da iko ya zaɓa abin da ke gaskiya da wanda ba gaskiya ba cikin duk rubutun littafi Mai Tsarƙi. Wanan ne ta sa waɗansu ikklesiyoyi suna koƙari su yi bayanin koyaswan littafi Mai Tsarƙi a kan waɗanda suƙeaikataliwadi.

MeneneKristaZasuIyaFaɗaWaMutanen da Suƙe Faɗa Da Cewa Halin LiwadiWani GefenenaRayuwaDabam?

Idan mutum ya kuna talabijin, za ya gan irin kokarindaakeyidominanunadacewahalin liwadibazunubibane,amawanisabonrayuwa ne,kogefenrayuwawandazaaiyaamincewa da ita. Suna nuna mana da cewa, liwadi fa ba rashinlafiyane,koabinzargiba,ammaabune maikyau,kumadai-daineita.Dukmutumda bayayadadasunba,anayimasaganinshine marasalafiya.Anakiransudasuna“masugaba da mutane”, wato mutanen da ba a wanan zamanin da su, suna rayuwan su a iyakan zamani.

Ya zamana wajibi krista su daga muryan su domin faɗin gaskiya a cikin wanan zancen, amma,zasuyihakamacikinkaunane.Dolene

iyaye su ɗauƙi zarafi su karfafa 'ya'yan su lokacinda'ya'yansukaishekarundazaacesu masuazancine.

WaneAlbarkatuneSuƙenanDominMaiBisharaYayiAmfaniDasu,YaKarfafaIyalinda SuƙefamadaMaiLiwadi?

Akwai wanin kungiya a cikin ikklesiyar mu da aƙe kira “mabuɗin aikin bishara”. Sun ɗauki alkawalinkulawamamutanendasuƙefamadaaikataliwadi.Tunbawaɗandasuƙekoƙarinbarin wananmumunanhalinba.Zaaiyasaminsualambanwaya(507)352-4110.Zaaiyarubutomasu wasikaawananadreshinBoɗ97,Wykoff,MN55990.

Akwailittafinbincikendaakayiwandakedataƙe“tunaninmugamedazanceliwadi”.Anasamin taagidanwalafalitatafemaisunaconcordia.Galambanwayansu800-325-3040.Zaaiyanemi sua20-2586.

MeneneAkan…

Zubar Da Ciƙi

Menenetaƙeakanzubardaciƙi?

Zub'dacikiɗayanedagacikinmanyanzancen da sun zama mana damuwa a zamanin mu na yau. Wanan damuwan tana sa tashin hankali sosai.Harzataiyasamukuskurendubawanan damuwan da idon al'adan mu, ba yada Littafi MaiTsarƙitayizanceakantaba.Kristasuna marmarin sami ganewa game da wanan damuwan.

Menene Littafi Mai Tsarki Ya Faɗa Akan CireCiƙi?

Doƙatabiyartace“kaɗakayiƙisa”.Karamar Katekizimnamutagayamanama'anarwanan itace “mu ji tsoron Allah, mu kauna ce Shi dominkaɗamujiwamaƙwabcinmurauniko ciwoajikinsaba,saidaikomutaimakamasa cikin duk bukatan da yaƙe da shi”. Allah ya hana ƙisa, ko ɗaukan rai, gaskiya ne kuma, AllahYadacewakaɗaacireciƙi.

MaganarAllahyace“Nasankatunkafinayi cikinka, Na keɓe ka tun kafin a haife ka” (Irmiya1:5).

Zabura139:16tace"Kagannikafinahaifeni. Kaƙididdigekwanakindakaƙaddaramini".

Ikklesiyarmusunyibayanimaiɗaɗigameda wananzancenacikinkaraminkatekizimnamu dasukace"dukwandabaahaifesubaamma sunarayecikkakiyarmutaneneagabanAllah, tunlokacindaakayiciƙinsu.dasikecireciƙita kumshikisanrai,wananbaabintunaninyiba ne, sai dai iɗan an taɓata da cewa, rai na mahaifiyan tana tare da hatsari. A wanan yanyinzaaiyatunanincirewadominuwarta rayu.Bandahaka,dukciƙindaakaciredomin jin daɗi zunubi ne aka yi a gaban Allah. Ba hakaneAllahYakoyamanaɓa.

Iɗan An Riga an sa Zub' Da Ciki ta Kasance Cikin Doƙokin ƙasar mu na Amerika, Toh Yaya Ikklesiya Za ta ki yin Biyayya da WananDoƙan?

Bakowaceabindaakasacikindokoƙinkasane za a ce da ita abu mai kyau, ko kuwa abin da kenan dai-dai ba. Cire ciƙi daya ne daga cikin misalaidayawa.Indazaaɗaukiabindabadaidaibaacetanadakyau.Ahakan,batahanayin haka ta zama zunubi a gaban Allah ɓa. Tun 1973,ancecireciƙibalaifibaneakasarmu. Amma gaskiyan itace, zub' da ciƙi laifi ne a gaban Allah, saboda haka, dole "mu ji tsoron Allah, mu bauta Ma shi, ba mutane ba" (Ayyukan Manzanne 5:29). Ya zama wajibi ikklesiyatagayawamembobintadacewazub' da ciƙi zunubi ne a gaban Allah. Za ta kuma karfafa su da cewa su bi hanyan da ya ɗace dominachanjawanandoƙan.Bamadai-daine masusubihanyandabayaɗacebadominsuna kokarinchanjawanandoƙanba.

Domin Menene Ikklesiya Taƙe Sa Baƙin ta CikinYaƙeShawaranMembobinta?

Yanƙeshawarabakowacelokacinneaƙeyinta domin mutum guɗa kawai ba. Wani lokaci, shawaran yakan shafe mutane dayawa. Ikklesiya da masu bishara suna da aikin da AllahYa basu wato “kana shawo kan mutane, kana tsawatarwa, kana ƙarfafa zukata” (2 Timoti 4:2). Ikklesiya takan shiga cikin damuwa ƙwarai da gaskiye duk lokacin da memboɓin ta sun yi wani halin da za ya sa su rayuwa ba saboda nufin Allah ba. Duk ɗan Adam da yaƙe rayuwa cikin zunubi, har ya ƙi tuɓa yana cikin wahala sosai. Saboda haka ne yazamaikklesiyadolesuƙarfafamembobinsu domin ƙaɗa su faɗi cikin jaraban cire ciƙi. Hakane kuma, ya zama dole ne ikklesiya ta ƙarfafa waɗanda sun faɗi a cikin wanan

zunubin.Yakamata,ikklesiyasudagamuryan sudominmaganadacewazub'daciƙizunubi ne,tundaannunatakamarƙaɓebiyarabunea cikinal'adarmu.

Shin! Tun Farƙo ne Ikklesiya ta Ki Yaɗa a CireCiƙi?

Ba yanzu ne aka fara zance a kan zub' da ciƙi ba. Tun zamanin da roma suƙe mulki, an fara cire wa mata ciƙi. Da shiƙe Almasihu Ubangijinmuyazamamutum,harYayadaya zauna a ciƙin Maryamu kamin a haifa shi, ya nuna mana masu bin sa da cewa mu ɗauƙi kowane rai ya zama da muhimanci. Kamin a haife Shi, Almasihu ba jini ne kawai a ciƙin Maryamu ba amma Shi ɗan Allah ne, ciƙakkiyar mutum domin Ya zama mutum, domin ya cece mutane, ya ƙara kuɓutar da su dagahanyanzunubi.Masurubutunzamaninɗa sunnunamanadacewatunfarƙo,kristabasu yada da cire ciƙi ba. Krista suna da ganewar zaman aure, darajar zaman mace da kuma darajar iyali. Ɗaya daga cikin iyayen mu na ruhaniyayafaɗadacewa“agabankrista,babu bambamci sakani jini ko ciƙin da ya zama ciƙakkakiyar mutum. Duk wanda ya zub' da ciƙi ya kamata a yi masa hukunci ƙisan kai”. Wanan ta nuna mana da cewa tun farƙo, Ikklesiyar krista ba ta yada a cire ciƙi ba. A wurinsu,wananzunubinƙisanyarane.

Menene Ya sa Waɗansu ɗariku Suka yi ShuruaKanWananZancen?

Zancendatashafibayaniakancirejiƙibayada sauƙi ba, yana yawan zuwa da tashin hankali. Wanan yakan sa waɗansu ikklesiyoyi su gumanci yin shuru da su yi magana aƙan zancendatashafezub'daciƙi.Ammagaskiyan itace, duk ikklesiyar da ke marmari su ɓi umurnin Allah, dole ne su faɗi abin da ƙe rubuce a cikin Littafi Mai Tsarƙi. So dayawa, ɗarikun da suka yi shuru akan wanan suna yi shurumaakansauranabubuwandayakamata sufaɗigaskiyaakai.Anasaminsusunagoyon bayanmasuzub'daciƙi.Wanilokaci,irinhalin

da suƙe yi yakan rikitar da membobin mu tun balokacindasunjicewasauran'yanuwanmu, da a ƙe kiran mu masu sujada a ikklesiyar Lutheran ba su iya fita fili kai tsaye domin su faɗa gaskiya a kan wanan laifi na zub' da ciki ba, sai dai suna yin shuru. Gaskiyan ita ce, ko muƙadaine,zamufaɗaabindaAllahYafaɗaa cikin maganar Sa, wato zub' da ciƙi laifi ne, zunubinekuma.

Anya!BaZaaYadaaCireCikinDatazota WurinYinPyaɗeKoKuwaLalataSakanin 'YanuwaBaKuwa?

Toh!Kodayaƙeanaiyasamintashinhankalia ciƙin irin wanan yanayin, har ta ziga zuchiyar mu ta so ta ɗauki mataƙin da baya kamata ba, gaskiyanitacezunubineaɗaukirai.Tunbana ɗan jaririn da baya da laifi ko haƙin kowa ba. Abumafinauyiitaceiɗantakaiindazaaɗauki rai'nuwaryaron.Abinmamaƙinedanaɗaurin kai, wanda za a so a kashe rai'n yaro saboda laifindaubansayaaikata.

MeneneZaMuIyaYigaMutanenDaSuƙe TunaninCireCiƙi?

Zunubi ne idan iyaye sun ƙarfafa yaran su ko sun ba su goyon baya su cire ciƙi. Wanan ba halin iyaye masu bin Almasihu ba ko ƙaɗan. Cikin da ba a yi shirin ta ba, ko an same da a hanyan da baya kamata ba yana iya zuwa da mamaƙisosaigamutaneniyalin.Hakatakansa ayaƙeshawarancireciƙi,anaganintahanyan dazaabidominamagancewanandamuwan. Amma yin haka cikin gaskiye tana nuna cin gabanzunubiacikinwanizunubinekawai.

Dukmacendataƙetunanincireciƙizataiyaba da yaron bayan ta haifu ga waɗanda suna neman yara ido a rufe ko kuwa ta sa yaron a gidan da aka shirya domin irin wanan yaran. Yinhakazatasayaranyayisa'aniyalindazaa kaunace shi, a kuma biya masu bukata. Iyalin dazasuluradashisosaidominkowaceyaron yanabukataakaunaceshi,aluradashikuma. Iɗan ana neman sharawa, sai a je wurin masu bisharanmudominsuƙarfafamu.

TaYayaNeIkklesiyaZaSuYiWaMutanenDa SukaZub'DaCiƙiIbaɗaTaWurinƙarfafaSu?

Da farƙo, duk na macen da ta cire ciƙi takan zatotacinasaradadamuwandatasamikantaa ciƙi.Hakanemawandasuƙayiciƙintarezasu iya yi tunani da cewa sun magance wanan babbandamuwanasirance.Ammadagabaya, zasusamiganewadacewasunhalakarai'nɗan yarondabayayimasukomeba.Watakila,sun samiwananganewantawurinbinciƙendasuƙe yi na littafi Mai Tsarƙi ne. Domin doƙokin Ubangiji sukan bayana mana ma'anar zunubi, takansamuyibaƙincikidominaikatasu,har mufaratunanikoaƙwaihanyansaminceto.

Saboda haka, duk macen da taɓa cire ciƙi, ya kamatatajicewaanaiyasamingafaranzunubi tawurinjininYesunekawai.AcikinAlmasihu ne kaɗai, anna samin gafartawan zunubi da salama hanu sake. Dole ne a ci gaba da ba da taɓacin gafaran zunubai wanda aƙe samin ta ciƙakkiyeaciƙinAlmasihunekaɗai.Wananita cehanyamafiɗacewadamasubisharazasubi dominsukarfafawandasuƙenemantuɓadaga zunubinzub'daciƙi.Doleneacigabadanuna

masu hanya giciye, a can ne ana samin ciƙakiyar gafaran zunubai. Almasihu yana gafartazunubaidominyamutusabodadamua kangicciye,yarigayabiyadukbashindaaƙe binmusabodazunubi.

Yanadamuhimancimutanendasukatuɓasuci gaɓadarayuwacikinAlmasihu,tawurinrashin fasazumuncitamasubicikinikklesiya,acan ne za su ci gaɓa da samin karfafawa suna jin bisharan Almasihu, suna kuma jin jiɓin sa kullayomi.Sunaiyasaminƙarfafawatawurin furcin da suƙe yi wa mai bisharan su. Mai bisharan kuma yana ba su gafartawar zunubin sukamaryadaAlmasihuyaumurcemu.Wanan wata hanya ne wanda Allah yana nuna mana alherinsa,yanabamugafaranzunubai,yana kuma ba mu salama domin kowace irin zunubindamukayi.AlheridakaunarAllahya fi ƙarfin ƙasawar 'yan Adam, jinin Almasihu Yesu kuma yana shafe mana kowace irin zunubi. (1 Yahaya 1:7). Wanan ne labari mai ɗaɗi, wanta dole ne a gayawa duk wanda zuchiyarsuyanauyayamasu.

ZaASamiAlbarkatuAkanWananZancenkuwa?

Muna da albarkatu dayawa da suƙe magana akan wanan zance. Ikklesiyar mu ta amince da muhimancinrainakowanemutum.Sabodahakasunwalafalittatafemasuyawadominyinbayani gamedawananzancen.

Wanilittafiwandaƙedataƙe maicewa“dominsusamirai”yanaɗaukedadukzance-zancenda krista suke fuskanta a duniyan nan, tana kuma ba da shawara yada za a ci nasara akan su. “Ciƙakkiyar rai, yalwacen rai” littafinedaakawalafasabodamasukaratuntauhiɗi.Wanantana bayani ne akan rai madawami, da kuma rai yalwace. Wanan rai, Allah ya ba mu ita a ciƙin Almasihunekaɗai.Anaiyasaminwaɗananlittatafeagidanwalafalittafimaisunakonkodiya.Ga lambanwayansu800-325-3040.

MeneneAkan…

Zaman Tare Ba Su Yi Aure

An waye gari, sai ga wani zamanin da muka same kan mu a ciki, wanda maza da mata sun zaɓasuzaunatare,tunbasuyiaureahanyanda yaɗaceba.Wananlittafinzatayikoƙarinamsa waɗansu tambayoyi game da irin wanan zaman.

MeneneAure?

MaganarAllahyakoyamanacewamutuwane ƙaɗaitanaiyaraɓaaureiɗananhaɗashi.Aure kumasakaninnamijinedanamace.Auretana ɗaya daga cikin halitar Allah. Saboda haka, mun karanta cikin littafi Mai Tsarƙi da cewa “Dominhakamutumyakanrabudamahaifinsa da mahaifiyarsa ya kuwa manne wa matarsa, sunzamaɗaya”(Farawa2:24;Matiyu19:5-6; Afisawa5:31).

Hakanemunsaƙekarantawadacewa“Amma don gudun fasikanci sai kowane mutum ya kasance da matarsa, kowace mace kuma da mijinta”(1Korintiyawa7:2). Ansaƙecemana “Kowa yă girmama aure, gădon aure kuwa yă zauna marar dauɗa, don fasikai da mazinata Allahzaihukuntasu”(Ibraniyawa13:4).

Aure abu mai kyau ne a gaban Allah, Allah yanasawaaurealbarka.Wanannetazamanzo Bulus ya yi kwatancin aure da soyayan de ke nan saƙanin Almasihu da ikklesiyar sa (Afisawa5:22-33).

MeneneYaSaZamaTareTunbaaYiAure BaBayaDaKyau? Gaskiyanitace,duknamijidayaƙezamadana macendabayaauretabasunalalatane.Wanan zunubi ne a gaban Allah. Ubangiji ya gaya manadacewa“To,inadaifaɗamuku,inakuma nacefaɗamukuacikinUbangiji,cewakadaku sāke yin zama irin na al'ummai,masu azancin

banza da wofi. Duhun zuciya yake a gare su, bare suke ga rai wanda Allah yake bayarwa, sabili da jahilcin da yake a gare su, saboda taurinkansu”(Afisawa4:17-19).

UbangijinmuYesuKristiYataimakawawani macedataƙezamadawanindabamaigidanta ba(Yahaya4:16-18).

Ikklesiyar Lutheran ta ba da gaskiya cewa ma'anandoƙatashiɗawandatace“kaɗakayi zina” ita ce “mu ju tsoronAllah, mu kaunace shidominwanantazamuyirayuwartsarƙiba rayuwarzinakofasikanciba.Koacikintunani koacikinƙalmomi.Maigidadamatansakuma su kaunaci juna, suna daraja juna” (Karamar KatekismnaLuther[CPH:1986,p.10).

Duk waɗanan hanyoyi ne na faɗan abin da ke akwai:bayakamatamazadamatasuzaunatare ba,saidaianhaɗasucikinaurebazunubine. Bayakamataasamemasubisunayinhakaba. Koƙaidattijone,kokaimatashine.

Domin Menene Ikklesiya Suƙa Nace Da CewaAure Sakanin Mutane Biyu, Na Miji DanaMacene?BaaKumaHaɗaaureMa Mutanen Da basu yada a Sakanin Su da CewazasuyiAureba? Ikklesiya ta damu da wanan domin Allah da Kansayadamudaabindakefaruwacikinaure.

Maganar Allah ta nuna mana cewa jama'i da mutum da ba matan ka ko maigidan ki ba zunubine.Muduɓawaɗananlittatafe:

“Ashe, ba ku sani ba, marasa adalci ba za su samigādoacikinMulkinAllahba?Kadafaa yaudare ku! Ba fasikai, ko matsafa, ko mazinata,komasuluɗudamaɗugo,koɓarayi, ko makwaɗaita, ko mashaya, ko masu zage-

zage,komazambata,dazasusamigādoacikin MulkinAllah”(1Korintiyawa6:9-10).

“Kundaitabbata,bawanifasiki,komaiaikin lalata, ko mai kwaɗayi (wanda shi da mai bautargumakadukɗayane),dayakedagādoa mulkinAlmasihudanaAllah”(Afisawa5:3)

“Aikin halin mutuntaka a fili yake, wato, fasikanci, da aikin lalata, da fajirci, da bautar gumaka,dasihiri,dagāba,dajayayya,dakishi, da fushi, da sonkai, da tsaguwa, da hamayya” (Galatiyawa5:19-21).

MeneneYasaZamanTareTunBaayiAure

BaBabbanDamuwane?

Wanan damuwa ne domin maganar Allah ta nuna mana da cewa yin haka zunubi ne. Duk waɗandasucigaɓadazamantaretunbaahaɗa su ba cikin aure, sun nuna rashin biyayya ga maganar Allah, da umurnin Sa kuma. Irin wananrayuwantanakawohukuncidagawurin Allah, ta sa mutane su fuskanci hukuncin har abada. MaganarAllah ya ce “In kuwa mun ci gaba da yin zunubi da gangan, bayan mun yi na'am da sanin gaskiya, to, ba fa sauran wata hadayadominkawardazunubai”(Ibraniyawa 10:26).

Munkaraƙarantadacewa“Gamawannanshi nenufinAllah,watokuyizamantsarki,kuguje wafasikanci,kowannenkukumayasanyadda zai auro matarsa da tsarki da mutunci, ba ta muguwarsha'awaba,yaddaal'ummaisukeyi, waɗanda ba su san Allah ba. A cikin wannan al'amarikuwakadakowayaketahaddi,harya cuci ɗan'uwansa, domin Ubangiji mai sakamako ne a kan dukkan waɗannan abubuwa, kamar yadda muka gargaɗe ku, muka tabbatar muku tun da wuri. Ai, ba a zaman ƙazanta neAllah ya kira mu ba, amma gazamantsarkine”(1Tessalonikawa4:3-7).

Anya!IkklesiyabataYankaHukunciBakuwa aCikinWananZancen

Babu ko kaɗan! Ikklesiya tana faɗan gaskiya ne bisa ga abin daAllah ya faɗa mana a cikin maganar Sa. A madaɗin Almasihu, da kuma ikklesiyar Sa, masu bishara suna da aikin yin wa'azigawaɗandasunazamataretunbasuyi aure ba. A yi masu gargaɗi, domin su sami ganewardoƙokidakumalabarinnanmaidaɗin da ke ciƙin bishara. Ba aiƙi mai sauƙi ne a gargaɗeirinwananmutanenba.Ammayanada muhimanciafuskanciirinwanandamuwanda kauna, da kuma aminci. Waɗanda suke irin wanan halin, da iyayen su wanda suka ba su goyonbayazasuiyace“aikowamayanayin haka.Gashizamanitachanja”.Abintuniitace, gaskiyandaaƙesamucikinmaganarAllah,da kuma faɗin ta, haƙin ikklesiya ne, ba hukunci bane.

Shin!BayaKamatanaMijidanaMaceSuTaɓa ZamanTareKaminSuyiAureba?AiYinHaka Yana Sa Su Gane ko Za su Iya Zauna Tare BayandaSunyiAure.

Masubinciƙesunfaɗadacewazamantaretun ba a yi aure ba babban hatsari ne. Irin wanan zaman tana kawo masifa, ba ta zuwa da kwanciyar hankali kuma. Bayan haka, irin wanan zaman yana sa mutane su kashe aure, bayan an yi ta. Za su iya raɓuwa ma kamin ranan auren. Zaman tare baya da kyau ko kaɗan.

Wanilittafidaakawalafadanunadacewaduk waɗandasunazamatarekaminsuyiauresuna nan dap da kashe auren su (zumuncin zaman tarekaminauredakasheaure[1992],29:357374).

Hakanebinciƙedanunadacewamatandasun farazamadamazajensukaminaurensubasu iyazamaagidanaureba.Wandakumasunjira sai bayan aure suna kokarin zama (dagewa da kuma sabon rayuwa”, American sociological Review,[1988],53:127-138).

Yaya Ne Ikklesiya Za Ta Fuskance Wanan Damuwan?

Dole ne ikklesiya da pastocin ta su gayawa waɗanda suna zama tare ba a cikin aure ba cewa yin haka zunubi ne. Za a yi haka cikin kauna,ahanyandayaɗacegamaganarAllah. Ba za a iya shuru ba, dole ne a fuskance mutanendagaskiya.Yazamadoleikklesiyata sa irin wanan mutane a karkashin horo domin suganenauyinlaifindasukayi.

Yinhakazataiyahusatawaɗansu.Harzayasa su yi fushi da ikklesiya ko pasto ƙwarai da gaskiye.Wanilokaci,anaiyasamiiyaligabaƙi dayasunjifushinhorondaakabawa'yanuwan sudasuƙezamataretunbaahaɗasucikinaure ba. Gaskiyan ita ce, maganar Allah tana da hanyan yin yaƙa har cikin lamirin mu.Wanan tanabayanazunubenmuafili.Wananneaiƙin shari'a,tabayanamanazunubenmuafili.

Ikklesiyabatadaburinɓatawamutaneraiko kuwasasuyifushi.Itabatatunincewaaikinta ita ce da nuna wa mutane zunuben su kullayomi. Ikklesiya tana so mutane su gane zunubensu,iɗanhakatafaru,mutanezasuiya ganin mai Ceton su. Yin wa'azi ne aiƙin ikklesiya me mafi muhimanci. Ikklesiya tana sanar wa jama'a da shari'ar Allah, da kuma labarinbisharamaidaɗisabodamutanesuji,su kuma gaskanta da cewa Yesu Kristi ne mai ceton su. Shi ne kaɗai ke da ikon shafe man kowace irin zunubi (1 Yahaya 1:7). Ikklesiya tanasomutanesujibishara.Sukumagaskanta bishara domin bishare ne kaɗai ke da ikon kawochanjiarayuwanyanAdam.

Toh!TayayaMutanenDaSuƙeTareZaSu IyaMaganceWananDamuwan?

Mutanendasukezamatarezasuiyamagance wanan damuwan idan su gane da cewa suna zunubineagabanAllah,saikumasunaneman tuɓaagabanSa.Bayanhaka,saisuyikoƙarisu raɓusaibayansunyiaure.Kokuwasuraɓuba taredashirinaurebama.

Yana da muhimanci duk waɗanda suke shirin aire su ɗauki zarafin samin koyaswa sosai kamin ma su yi auren. Za su ci gaba da yin koyaswan nan har bayan auren su. Za su iya zaɓa su yi aure a kotu. Auren da aka haɗa a kotu, karɓeben aure ne a cikin ikklesiya. Duk wanda sun yi aure kotu su zo gaba su gayawa ikklesiya. Kaɗa su yi shuru da shi ba. Amma akan ba da shawara da cewa, koma yaya ne, a nemishawaranmaibisharakaminayiauren.

MeneneAsalinMaganinWananDamuwan? Aƙwai hanyoyi dayawa da za mu iya bi mu maganceirin wanan damuwan. Dole ne iyalin masubisuyikokarisuganeabindaƙedai-dai, da wanda marasa dai-dai ne. Tun 'ya'ya suna girma,yakamataiyayesuyimasugargaɗiakan zaman aure. Suna nuna masu irin auren da AllahyaƙesodagawurinmasubinSa.

Hakananne,pastocidaikklesiyoyimazasuci gaba da aiƙi cikin hakuri da natsuwa, suna karfafa waɗanda suna zama tare tun ba su yi aure ba. Ya zama tilas da cewa krista za su ta tuna da su a ciƙin addu'a domin Ruhu Mai Tsarƙiyataɓazuciyarsu,harsuganekuskuren su,sukumanemitaɓaagabanAllah.Ikklesiya bazatakaudaidanuntabaiɗanansamiwanan damuwan a sakanin su ba, sai da ko su bi matakindaakashiryadominacinasaraakan ta.AnabinmaganarAllah.

Ga duk waɗanda suna neman tuɓa kuwa, dole ne a nuna masu hanya samin gafaran zunube wanda Allah ya shirya ma duk waɗanda sun tuɓa. Magnar Allah ta ce “In kuwa muka bayyana zunubanmu, to, shi mai alkawari ne, mai adalci kuma, zai kuwa gafarta mana zunubanmu, ya tsarkake mu daga dukkan rashinadalci”(1Yahaya1:9).Toh!Iɗanbayan tuɓan su, suna so su yi aure, se su yi ta da takama dominAllah ya gafarta masu zunuben su.Albarkansakumatakasanceakanaurensu.

MeneneAkan

Halita da juyin Halita

Juyinhalite:gaskiyanewanankokuwazance ne irin na duniya? Mutane dayawa sun ɗauka da cewa gaskiya ne.Amma a masayin mu na zaman krista, mun gaskanta da gaskiyan da yake cikin littafi Mai Tsarƙi game da halitan duniya.Munakumatunaniwanilokaciyadaza musasauranalummaisuganedacewaaƙwai Allahwandashinemahalacinduniya.Wanane dalilin wanan rubutun, wato domin a sami amsoshi ga waɗansu tambayoyi, a kuma ƙafa hanyadazaafaranazariakanmasuirinwanan zance.

MeneneManufanMasuBayaniAkanJuyin Halita?

Cikin shekara 1859, wani mai suna Charles Darwinyabugawanitaƙarda.Acikintaƙardan nan ne me suna “farkon nau'in”, ya miƙa waɗansubayanegamedayadaakasamuwasu nau'ukandaboɓitahanyanhalitarduniya.Wato waɗanda aka nuna masu tagomashi, ana ƙeɓe su domin su ci gaba da rayuwa. Ko wanan zance ilimin duniya ne kawai, ko aƙwai wani abindayafihaka?

Darwinyanadasanincewawananzancenasa zatakawowamahalicinduniyadukazargi,da shiƙewaɗansuzasusosubiDarwin.Gaskiya she ne ma ya zauna ne ya ƙago wanan karyan dominajuyawaAllahbaya.Awurinsa,wani harkanyinabucikinruhukoruhaniyabatada ma'ana a gare shi. Wanan bayanin na sa ba ta fitodagawurinbinciƙenhalitabanesam-sam.

ArubutundaDarwinyayi,tanunamanarashin yadan sa ga Allah wanda yaƙe da ikon yi wa mutane shari'a, har ya hukunta masu rashin gaskiya, ana ba su horon har abada abadin (Wieland).

TaYayaAkaSamiGanewaDaCewaDarwin YayiKuskure?

Masu jayaya ko rubuta akan nau'in suna kokaringayamanacewaanafararayuwaneda sauƙi,dagabayakumasaiachanjaanagirmaa cikinta.AmmamasukaratunyadaAllahyayi halitar kwayoyin jikin mutane da daboɓi sun gaya mana da cewa yayan ciki suna girma ne harlokacindazasukaisuzamamarasaamfani. Idansunyigirmansuciƙakke,baaiyayimasu ƙari,saidaiahalakardasu.Babbanjayayanda Darwinyafuskantaitace“yayaneaƙehalittar kwayoyin jiƙi? Masu karatun kimiyya sun ce ba a iya haifan kwayoyin jiƙi sai dai suna nan neyadaAllahdakanSayahalicesu.

Masu irin wanan karatun ɗayawa sun amince da cewa Allah ne kawai za ya iya halitar kwayoyin jiƙin yan Adam da na saura halita. Sun faɗa haka ne domin babu ciƙakkiyae bayaniakanyadaansamikwayoyinnan,amma ansanisunananacikinduniyataredamu.

Ko Masu Karatun Kimmiya Sun Amince WananAiƙinDaTaNunaHikimarAllah? Kungiyar nuna da cewa kome yana faruwa daga wani sashin zuwa wani sashi ne a ciƙin rayuwasunƙarakarfinsugamutanendasuƙe koƙarinnunadacewaduniyatahalicekantane. Suna jayayya da cewa Allah ne mahalacin duniya duka. A faɗin su, rayuwa taƙan fara cikin kankanta, kamin ta yi girma har inda muƙe a yau. Sun iya gaya mana da cewa, mutum ya fara rayuwar sa kamar goggo ne kamin ya zama mutum, a masayin da yake cikinzamaninnandamuƙeciƙi.

Duk wanan ƙokari ne suƙe yi domin nuna rashinyadansudacewaAllahneyayihalitar duniya.

MeneneYaNunaDaCewaWananMagana

Baɗai-ɗaibane?

Masu koyon bayan nau'ukan sun gagara nuna ya da aka yi halitar duniya. Suna koƙarin amfani da illimin mutumtaka domin bayanin su. Duk da haka, a sakanin su, aƙwai rashin yada, domin ba dukan su ne sun iya fahimtan bayanin da suke kokarin koyawa mutane ba. Basu iya nuna a fili da cewa halitar duniya ba aiƙinAllahbane.Saidaisunanansunaƙokarin riƙicewaɗandasunkasaagefenhikima.

Menene Yake Faruwa Sakanin Masu

KaratunKimmiya?

Ana ƙiran duk waɗanda ba su amince ga ƙoyaswanDarwindamasubinsawaɗandaba su da hikama. Amma waɗanan mutanen su duɓa ne da cewa babu gaskiya a cikin wanan maganandaaƙeyi.Hakamutanedayawasuna bin su domin kowane rana, Allah yana bude idanunsudominsusamiganewadacewa,duk zancenDarwindamasubinbayansaƙaryane duka.

KoAƙwaiWurindaWananMagananTana daAmfani?

Kodayaƙeaƙwaiabubuwadayawadatashare rayuwarduniyandamuƙecikinnanwandaba za mu iya ba da amsoshin su ba domin ba mu ganesuba,ammazamuiyamucinasaraakan nazarin Darwin da sauran makamar sa ba tare da buɗe littafi MaiTsarƙi ba. Domin muna da sanin cewaAllah ne mahalacin duniya, halita dakantatanabadawananshedan.

Idan mutanen da suna musun haka suna koƙarin raɓa koyaswar halita daga koyaswa adini,tohaƙwaibabbanhatsaricikinyinhaka. BabuyadazamuiyamusunhikimarAllah,da illiminsawandatanananbayanecikinhalitar Sa.

An ɗauki zamani sosai ana koya wa mutane dukjayayandaDarwinsunyidominsununada cewa ba Allah ne ya yi halitar duniya ba. Lokaciyayiwandazaajefairinwananzancen

a gefe, domin babu gaskiya a ciƙin ta, suna koƙarinekawaisudagawamutanehankali.

Ko Za Mu iya Amincewa Da Wanan KoyaswantaWurinYinMataBaftisma?

Babbankuskurenegaremuidanmunyitunani dacewadukwandayagoyebayanmukristane shi.Kaminmutumyazamakrista,saiyakarba Yesu Kristi ya zama mai ceton Sa. Sai ya gaskanta da cewaAllah neYa yi halitan sama dakasa,dadukabindasukecikinsu.Dolene mutum ya amɓata da cewa yana bukatan ceto dominaceceshidagazunubi.Yesunekaɗaiza ya iya ceto daga ibilis, da zunubi, da kuma mutuwa.WananbegenrayeyenewandaAllah ya ba mu ta wurin ikon Ruhu Mai Tsarƙi. Wananbaaiƙinkimmiyabanekoilimiirinta mutumtaƙa. Bangaskiya wata muhimiyar abu ne a cikin rayuwan kowane mai bin Allah, domintanataimaƙonmumuganecewaAllah ne mahalacin duniya. Ba kuskure ba ne iɗan ana kiran masu bi sabobin halita (2 Korintiyawa5:17).

Mun gaskanta cikin Ikklesiyar mu da cewa Adamu sun yi rayuwa a wanan duniyan da matansabisagaabindamuƙakarantaacikin littafin farawa. Halitar duniya kuma Allah ne Yayitabisagayadamuƙakarantacikinlittafi MaiTsarƙi.

Za mu zama masu baban kuskure iɗan mun ƙarba duk abin da ilimin mutumtaƙa ta gaya mananataredatambayoyiawurarendababu haske ba. Gaskiyan ita ce, aƙwai hanyoyi dayawa wanda ta nuna mana da cewa koyaswanmasunau'innanbatatafiyadai-dai damaganarAllah.

Saboda haka, ba bu yada za mu iya haɗa koyaswanmutanennandamaganarAllah.Idan mun yi haka, muna nuna da cewa maganar Allah ba shi da iko kenan cikin rayuwan da muƙe yi. Dole ne krista su zama masu tsoron Allah.Yinhakazayabasuikosuƙikarbaduk koyaswan da baya tafiya dai-dai da maganar Allah.

Toh!Bazamuiyahanamasukaratunkimmiya binciƙenabinal'ajibindaAllah'nmuyayicikin halitarduniyabakokaɗan,saidaikomutaya sudagamuryamunacewa“Inayabonkagama kaiabintsorone,Dukanabindakayisabone, mai banmamaki. Da zuciya ɗaya na san haka ne”(Zabura139:14).

DominKarinbayani:

Michael Behe, Darwin's Black Box:The Biochemical Challenge to Evolution (NewYork:The FreePress,1996)

WilliamsDembski,IntelligienceDesign:TheBridgeBetweenScienceandTheology(Downer's Grove,Ill.InterVarsityPress,1999)

MichealDenton,Evolution:ATheoryinCrisis(ChevyChase,Md:Adler&Adler,1985)

CarlWieland,“Darwin'sRealMessage,HaveYouMissedIt?CreationExNihilo(14(4):16-19, Sept.-Nov1992).

MeneneAkan…

Kungiyan Shaidan Jehovah

Komutanebiyusuntaɓayinsalamaagidanka sunanemansuyimaganadakaiakanrayuwa da kuma damuo'in da ka ƙe fuskanta cikin rayuwan ka? Bayan haka sai su mika maka wanitaƙardandaaƙekira“watchtower”.Cikin bayanin su, sai ka sami ganewa da cewa su mutanen wani ɗarika ne da aƙe kira “masu shaidanJehoɓah”kokuwamasushaidanAllah Ubakenan.Wananɗantakarɗanzatataimaƙa mana ta wurin yin bayani akan “su wanene Jehoɓahwitnesses?Menenekoyaswansu?”.

Su Wanene Aƙe Kira Masu Shaidan Jehovah?

Waɗanan mutane da suƙe cikin wata kungiya da aƙe kiran su da turanci “watchtower bible andtractsociety”.Sunadaheadƙuatansunea ƙasarBrooklyn,N.Y.yanadamuhimancikrista su sami ganewa game da wanan kungiyan da irin koyaswan da suƙe yi. Binciƙe ta nuna da cewa wanan kungiyan tana gaɓa da adinin kristanci.Wananmutanenbazaacedasuwani ɗarikakawaiba.

Ta YayaAƙa ƙafa Wanan Kungiyan? Yaya SukeGirma?

Wanda ya ƙafa wanan kungiyan ana kiran sa Charles Taize Russell (1852-1916). Ya ƙafa wanan kungiyan ne domin a tunanin sa, krista sun yi kuskure cikin neman ganewan su cikin abin da littafi Mai Tsarƙi ya faɗa. Ya fara magana da wani ɗarikan da suka gaskanta da cewa dawowanYesu cikin duniya za tana dap da faruwa. Rusell ya fara samun masu goyon bayansatawurinkoyaswandayaƙeyi,dairin binciƙen da suƙe yi. Russell ya yi na'am da anabcin da mutanen ɗarikan adɓentist suka faɗa da cewa Yesu za ya dawo duniya cikin shekaru 1873-1874. Da wanan baya faru yada aƙayianabcinba,Ruselldakansayafarabada anabcinranakundaYesuzayadawotaɓas.Duk waɗananmabasufaruba.

Ashekara1884,Russellyaƙafakungiyannan mai suna “Zion Watchtower Bible and Tract Society”. Bayan shekaru goma sha biyu daidai,suncire“zion”dagacikinsunankunigiyan su.A1908,saisukakomadakungiyansuzuwa Brooklyn. Da ƙarshen rayuwan sa ta ƙusato, mabiyin sa ɗayawa ba su daraja shi kuma ba domin yawan damuo'in da yaƙe fuskanta, wandahartakaishikotu.

BayandaRussellyaratsuashekarata1916,sai shugabancin wanan kungiyan ta koma hanun wani mai suna Judge Joseph Franklin Rutherford. Wanan shugaban ya yi iyakan koƙarinshiharƙungiyannantayigirmaƙwarai dagaskiye.Yayitaraɓawa'azidakoyaswansa a hanyoyi dabam-dabam. Ciƙin wa'azin da yaƙe yi, sau ɗayawa, yana kawo hari ne ga sauranɗariku,tunbaikklesiyarromaba.Yana kuma ambata irin hukuncin da za a yi wa duk wandabayacikinkungiyansu.

Bayanshekarata1944,mutanennasunfarabin mutanegidajedawa'azinsu.Harsunaiyashiga gidan mutum da ƙarfi idan sun gane a jinƙirin buɗe masu kofa. Duk ƙokarin su, shi ne su yi wamutanewa'azi.Suncigabadayinhakahar yau. Rutherfold ya ci gaba da samin ikon shugabaci. Ya kafa wata ɓangari da aƙe kira shashin lura da tauhiɗin kungiyan masu shaidan jehovah. A 1931, sun chanja suna su zuwa masu “shaidan jehoɓah”.An yi haka ne dominabambamtasudadukwanikugiyarda taƙahuabayanta.

Da Rutherfold ya mutu ciƙin shekara ta 1942, wani mai suna Nathan Korr ne ya zama shugabanwanankungiyan(1905-1977).Knorr yayikokariyachanjayadamutanesukekalon mutanen kungiyan shaidan Jehovah gaban mutane.Knorryayiamfanidagidajenwalafa

litattafe domin yāda labarin wanan kungiyan. hakanesuncigabadayiharyau.littatafebiyun da suke da su ne masu suna Awake da kuma Watchtoweraturance.Anawalafalittafennan ayarerukadayawacikinzamanindamukeciki.

Akarkashin shugabancin Knorr ne suka sami littafi Mai Tsarki da suka buga. Ana kiran wanan littafin The New World Translation, wato juyin littafi na sabon duniya Kenan. Mutanen kungiyan nan sun yi girma da membobi 129,000 a shekara ta 1942 zuwa mutane 410, 000 a kasar Amerika kadai a shekarata1971.Yanzu,sunadayawanmutane 900,000akasarAmerikakadai,sunakumada yawan mutane million uku da dubu dari biyar cikinkasashe200dasukenanaduniya.

Menene Mafi Muhimanci Cikin Koyaswan mutanenkungiyarsheidanjehovah? Baban damuwan kungiyan nan itace maganan karshe zamani. A wurin su, karshen zamani yanazuwataredasabontarayuwanyanAdam. SungaskantadacewaYesuzayadawoduniya domin ya kafa mulkin sa a cikin duniya.Ana kiranirinwananmulkintheocracy,watoAllah da kan sa ne ke mulki. Cikin wanan mulkin, Allah da Kan sa za ya kawo salama a cikin duniya. Sun gaskanta da cewa cikin yakin Armageddon,zaahalakawananduniyan.Sun gaskantadacewadukmakarantudakungiyoyi na duniyan nan suna zaman ibilis ne. Sun gaskantadacewakuniyansunekadaizataiya fadingaskiyaacikinduniyandamukeciki.

Menene Mutanen Kungiyan Nan ke Fad̄a AkanisaAlmasihu? abin mamakin itace kunigan nan suna da koyi iridayadawanimalamimaikoyaswankarya, wani mai suna Arius, ana kuma kiran koywaswandayakeyiArianism.Ikklesiyamai Tsarki ta ki karban wanan koyaswan karyan a kan Almasihu Masu kungiyan shaidan AlmasihusungaskantadacewaYesukaramin allah ne, amma ba su gaskanta da cewa Yesu danAllah na tun fil'azar ne ba. Ba su yada da

cewaShinemutumnabiyundakecikinTiriniti ba. Sun gaskanta da cewa Jehovah ne ya halicce shi amma basu yada da cewa Yesu AllahnebakamaryadaIkklesiyatakefaditun farko ba. Haka ne kuma, basu yadda da cewa RuhuMaiTsarkiAllahneba,saidasunafada da cewa Ruhu wata iska ne mai karfi. Cikin littafinsu,sunyikuskurecikinjuyinwadansu ayoyi.MisaliitaceYohana1ː1wandayacëtun fil'azarakwaikalma,kalmankuwatanatareda Allah,kalmankuwaAllahne.cikinlittafinsu, sunjuyashi"cikinlittafinsu,sunjuyashihaka “tun fil'azar wakai kalma, kalman tana tare da allah,kalmakuwaallahne.”Anannezamuiya ganin rudun su a fili domin suna kokari ne su juyardahankalinmutane.

Menene yan Kungiyan Shaidan Jehovah

SunFadaGamedaCeto?

Bisa ga rashin ganewa da suke da shi, tun ba rashin ganewar littafin Wahayin Yohana ba, mutanen kungiyan nan sun gakanta da cewa cetoAlmasihu ma mutane kasha biyu ne tak! Nafarkosunemutane144,000wandasuneza sugadamulkinsama.Duksaurandazaacece suzasumalakeduniyanelokacindaAlmasihu ya sake dawowa bayan yakin Armageddon. Sun gaskanta da cewa mutanen da suke cikin 144,000 su ne sun bi ka'idodin Almasihu na gaske.

Sungaskantadacewaaikincetobaagamatata wurinAlmasihu ko ba. Ba a kuma ba da ceto kyauta ba sai dai mutum ya yi aiki har ya cancanci a ba shi wanan ceton. Mafi muhimanci cikin wanan aikin ita ce bin gidagidasunabisharandole.Komutanensunyada kobasuyadaba.

MeneneSauranKa'idodindaSukedaShi?

Mutane dayawa sun san da cewa mutanen kugiyan nan bas u yada a kara masu jini ko a asibitiba.Shugabanensusunhanamutanensu da cewa kada su yada su karba jini ko kadan. YinhakabiyayanegamagananAllahdayace kadasucinamadajiniacikintaba.Wananne

umurninAllahgamutanentsohonalkawali.

Mutanen kugiyar shaidan Almasihu sun hana membobin su aikin kasa kamar sujoji da dai sauran su. Ba su yada su yi amfani da tuta na kasaba.Basuyadacewasumutanenduniyane ba. Ba su bukin krismas ba. Ba su kalon talabisionkocinemaba.Sungaskantadacewa kowane lokaci, daidai ne a yi amfani da sama da ho'yi goma kowace wata domin wa'azi. Akwai membobin su dubu dari tara (900,000) da suke irin wanan wa'azin. Dukan su suna zaunecikinkasanna.akwaimutanemusaman da sun dauki wanan ya zama aikin su na kowace zamani. Tun da zuwa wa'azi ne ya fi muhimaci a gaban su, sun gaskanta da cewa masuyihakanezasushigamulkinAllah.

Ta Yaya ne Krista Za su Iya Kai Masu KungiyanShadianAlmsihuLabarinYesu? Ya kamata mu ganewa da cewa mutane kungiyan nana fama da rashin fahimata. Suna nan ne kamar mutanen da aka daura su. Mutanen kugiyan nan suna koyawa mutane karatuntauhidindabadai-daiba.Sunafikrista zamaafadaketundasunakaratusosai.

Kami ka yi bayani mai zurfi da irin wadanan mutanen, dole ne ka yi shiri sosai. A hakan, krista suna da zarafin yin masu bisharar Almasihu.Yanadamuhimancikadamubarsu nekadaisutabayanisaidamuyikokarinyin

masuwa'azinAlmasihu.

Ga wadansu bayanin da krista za ya iya yi lokacin da suke cikin bayani da mutanen kungiyannan.“ninagaskantadaYesunekadai bawanikungiyaba”(Yohana3:16).Nasanida cewainadaraimadawammi(1Yohanna5:13) kuma Almasihu za ya cece ni har abada. An ceceninetawurinkaunarAllahnekadaibata wurin ayyuka ba (Afisawa 2:8-10). Zan yi addu'adacewakaimazakasamicetotawurin AlmasihuUbangijina(Romawa5:1).

Zakaiyasamasushakacikinzuchiyansu.Sai kagayacesusujadataredakaicikinikklesiyan da ka ke sujada. Sai ka sa su yi hira da mai bishararka.Kakarfafasusuyibincikenlittafi MaiTsarki,kadasucigabadakarantawadansu littatafedabam.

Bayan da ka yi masu wa'azi, sai ka yi masu addu'a, kana rokon Allah da cewa Ruhu Mai Tsarkiyasamasubangaskiyacikinzuchiyansu dominsuzamakamarTomawandayadagaido yadubaYesusaiyace“YaUbangijinadaAllah na”(Yahaya20:28).

DominKarinbayani,akarantawanidanlittafi akanKungiyanshaidanJehovahdakumayada zaayihiradasu.Anasamintaagidanwalafa littafinakonkodia

DominKarinbayani: WaniɗangajerenlittafimaikyaugamedaShaidunJehovahshine Yadda Ake Amsa: Shaidun Jehovah. AnasamunsadagaConcordiaPublishingHouse.

MeneneAkan…

Musulunci

An sami kalman nan “musulunci daga yaren Arabic ne wanda ake ce da ita “salama”. Ma'ananwanankalmanitace“wandayamika” dakumaayinzamanlafiya”.Dukmusulmiya mikarandayakedashigaAllahdominnufin Allahkadaiyakasance.

Mutumin da yake musulunci da gaskiye za a samishiyanabinadininsakwaraidagaskiye. Bangakiyar sa karfafa ne, ba kamar na mu Kristaba.Yadaakekalonmusulmidawaniido akuduyanunayadaka'idanmutayimanakoyi ne kadai. Hakan na faruwan domn ka'idondin damukedasucikinrayuwanmuwandatasaba muiyabambantamaitsoronAllah.

A shekara ta 1995, masalata sun kai kusan bilian daya a cikin duniya. A cikin kasar Amerika,masalatasunkaimillionbiyar.

YayaAdininMusulunciyaFara?

Wani mai suna Mohammadu, mutumin kasar Arabiya ne shi. Wanan mutumin ya fahimci adininkristancidakumanayahidancitawurin aikin da yake yi na, wato tukin rakumi. Mohammadu ya dauki bakin ciki kwarai saboda yanayi rayuwa a zaminin sa, da kuma yadamutanesunyibanzadaadini.Ashekarata 610bayanhaihuwanYesu,yafitodabayanida cewa wani malai'ka mai suna Gabrielu ya bayanuagabanshi.Afadinshi,malai'akannan neyabayanamashisunanAllahwandashine Allah na gaskiya. Sunan nan ita ce “Allah”. WananlokacinneMohammaduyafaraadinin musulunci. Adinin musulunci ta fi yāduwa ta wurinyakinjihadine.

MeneneMusulmiSukeKoyarwa?

Mafimuhimanci cikin adinin musulunci ita ce shahada.Shahadahitace“babuwaniallahsai dai Allah, Mohamadu ne anabin sa” Shahadah'n nan ana amfani da ita ne ko'ina

cikin rayuwan musulmai da ayyukan su. Littafin da suke amfani da shi a adinin musulunci ne Kora'ni. Suna gaskanta da cewa duk wahayin daAllah ya ba wa Mohammadu neakarubutasucikinwananlittafin.Musulmi sunbadagaskiyadacewaakwaimalai'ku,suna kuma gaskanta da cewa Yesu Kristi, anabin Allah ne. Musulmai sun gaskanta da cewa akwaigidanwutadaal'jana.Kowazayagein dayakamatabisagairinrayuwandayayinea cikinduniya.Musulmaisungaskantadacewa wadansuzasuiyakasancecikingidanwutama danlokaci,ammaakarshe,dukwandayamutu amasayinsanamusuluncizayacikinal'janaa karshe.Sungaskantadacewadukwadandaba su bauta wa Allah ta wurin bin ka'idodin musulunci za su shiga gidan wuta bayan mutuwansu.

Wane Ayyuka Ne da Muhimanci Cikin AdininMusulunci?

Duk wanda yake adini musulunci dole ne a same shi yana bin ka'idodi biyar ta za mu ambata.

1.FadinShahadahkowacelokaci.

2.Yinsallahkoadduarsaubiyarkowace ranafajr,dhuhr,asr,maghribadaisha.

3.Badazakat:dolenemusulmiyabiya zakatkowaceshekarsabodawadandabasu daabincikomasubukanta.

4.AzumilokacinwatanRamadammaitsarki

5.TafiyanhijiraaMaka.Dolenemusulmiya jehijaraakasarMakamaitsarkisaudaya lokacindayakeraye.

Shin! Anna Samun Bambamci Ka'idodi cikinAdininMusulunci?

Kowanekasardasukeaddininmusuluncisuna daka'idodinsudabam.Abindabaachanjawa kokadanitacekai'dodinbiyardamukaambata

asama.Cikinadininmusulunci,anaiyasamin kungiyoyiuku.Masalatadayawazaasamesu ko a cikin darika ko shia. Wadanan ne sun gaskanta da cewa Allah da Kur'anin sa za su dawamaharabada.Sungaskantadacewamafi muhimanci cikin halayenAllah ita ne ikon sa na kasancewa a ko'ina, cikin kowane lokaci. Sun gasakanta da cewaAllah yana sa albarka, yana kuma la'ana duk wadanda su ka yi masa laifi.

Shi'ite na dayan kungiyan da ke nan a musulunci.Kodayakebasudayawa,ammasu dauke hankalin mutanen jarida, da dai sauran su domin amma ganin hanayen su cikin yaki, da dai sauran tashin hankali da ake samuwa a kowane bangaren duniya.Ana samin su masu yawa a kasar Iran. Za a iya samin tushin su a wurin yaron Mohammadu mai suna “Ali”. Muntanen Shi'ite sun yi kari a shahadah. A fadin su, “ba bu wani allah sai Allah, Mohammadu ne anabin sa, Ali kuma shi ne limanin sa” Hakane kuma sun yi kari da cewa dolenemusulmiyayiyakinjihad.Jihadafadi su ba yaki kadai ba ne sai dai hanyan yada adininmusuluncinewanan.

Ko Akwai Dakantaka Sakanin Adinin MusuluncidanaKristanci?

Kamar kristanci, masalata suna da baban ban girma ga Allah. Suna ba da gaskiya da cewa komedakometanahanunAllahnekadaikuma dole ne su yi masa biyayya. Kamar krista, masalatasungaskantadacewadolenemutum ya kiyaye abin da ke dai-dai, da wanda ba daidai ba. Haka za su yi koyi ga ya'yan su. Musulmai suna bin hanyan da kakane suka shiryagamedaabubuwakamaraure,cireciki, lalata,darashinzamanlafiyaagidaje.Ananne za mu iya fada da cewa musulunci tana da dagantakadaadininkristanci.

KoKristadaMusulmaisunaBautawaAllah Daya?

Krista sun sani, kuma sun gakanta da Triniti maitsarki,watoAllahneyabayanakansacikin

mutaneukuammaShidayane.WatoUba,Dān, da Ruhu Mai Tsarki. Adinin musulunci ba su yadadahakaba.SunceAllahdayane,saidai komugaskantaagareshinekadai.Musulmai sungaskantadacewadukmaibinTrinitiyana bautanan kumaka. Saboda haka, ya zama da muhimanci mu gane bambamcin da ke nan sakaninAllahn Kristanci, da na musulunci ko da yake kalamen iri daya suke, amma bambamcincikinma'anansune.

Menene Adinin Musulunci Ke Fada Akan YesuKristi? Adininmusuluncitanadababanbangirmama YesuKristi.SungaskantadacewaYesuyazo ne domin ya yi gyaran hanya ma anabi Mohamadu,wandashinebabbananabinAllah. SunbadagaskiyadacewaYesubayayizunubi ba,ahaifeshitawurinbudurwaMaryamu,ya kuma yi mu'ujizai dayawa amma shi anabin Allahnekawai.

Krista sun gaskanta da cewaYesu ba anabi ne kadaina,YesuDanAllahne.ShiAllahne,Shi kuma cikakken mutum ne. Shi ne aka aiko duniya domin ceton yanAdam. Musulmai ba suyadadacewaYesuyamutuyasaketashiwa sabodacetonmuba.Agabanmasalata,krista mutane ne na littafi, suna ba su girman su a hakanfiyedawadandabasudaAllah.

YayaneAdininKristanciSunBambamtada naMusulunciaGefenCeto?

Krista sun gaskanta da cewa, ceto kyauta ne daga wurinAllah, wanan aikin kauna ne daga gare Shi. An sami ceto ta wurin mutuwa da tashin Almasihu daga matattu. Ya zo cikin duniya, ya yi rayuwa marasa aibu, Ya mika Kansahadāyadominyabiyabashinzunubinda aka bin yan Adam. Ya ci nasara akan ibilis, zunubi da mutuwa ta wurin mutuwan Sa da tashinSadagamatattu.

Gafaran zunubai kuma kyauta ne daga wurin Allah.KristasunadaUbaacikinsamawanda yake kaunan su, wanan masalata ba su da shi.

BazaasamesusunabayaninAllahamasayin Uban su ba ko da yaka sun sani da cewa yana nancikinrayuwansu.

Musulunci sun gaskanta da cewa za a iya samun ceto ta wurin bin kai'dodi biyar da ake samuwa cikin adinin musulunci ne. Yin haka nezayazawomasualbarkadagawurinAllah. Ammafa,basudatabacincetonsukokadan. DukwadandasuntubasunzamamasubinYesu daga adinin musulunci sukan ba da shaidan salaman da suke da shi cikin kristanci domin sun gane tabacin ceton da suke da shi. Bayan wanan, suna nuna farin cikin su domin kauna da kirkin da Allah yana yin masu koyaushe. Sunasamindukanwanannetawurinkaunada alherin Allah, Shi wanda ke ba da gafaran zunubai,raidacetoamasayinkyautanedomin abindaDanSaYesuKristiyayimana.

Ta Yayane Krista Za Su Iya Kai Wa MasalataBishara?

Duklokacindamukebayanidamasalata,kada mumalakebayanidukamunahanasuMagana. Saidamusaurarebayanindasukedashi.Yayi kyauwakristasusaurareabindamasalatasuka sani akan adinin da suke da shi. Krista su ci gaba da yi wa musulmai addu'a, suna rokon Allah Ya bude zuchiyan su domin su karba bishara. Sau dayawa, muna iya yin bishara lokacin da masalata su shigo angwan mu. Mu nemi mu zama abokane da su da farko, muna nuna masu kauna, tausayi gafara irin da ake samuwacikinadininkristanci.

Kamaryadamukasani,rayuwandamukeyia masayin krista za ya taimaka sosai domin ganewahalinkrista.Idanmuyirayuwandaya kamata, masalata za su yi marmari su biYesu Kristi.

Duklokacindahirayahadamudamaslata,mu fadi abubwa masu amafani. Allah kauna ne, yana da yawan jinkai, yana ba da gafaran zunubaiakyautadominaikindaYesuKristiya yimana.Mukarfafasudominsukarantalitafi maitsarkidominsukarasanikowaneneYesu krista.

AkwaiSauranLittafeNaBincike?

Anrubutawanidalitafindayakaramanawananbayani.ErnestHahnneyarubutawanilittafi akan yada za mu yi Magana da musulmi. Roland Miller ma ya kara bayani cikin littafin da ya rubutaakanirinzamandazamuyidaabokanenmumasalata.

Menene

Akan…

FarkonIliminMamon

Masu Ilimin Mamon

Idan akwai wanda yake shaka har yanzu da cewa wanan kungiya na ilimin mamonm tana girma to ya saurare wadanan maganganun. Ikklisiyar ilimin mamon sun yi girma daga yawan mutane million biyu a shekara ta 1963 zuwa sama da million tara (9.7) yau. Suna da ikklisiyoyin su a kasashe 160. Cikin kasar Amerika kadai, suna da mutane million biyar Duk wadanan suna kiran kan su membobin ikklesiyannan.

Kodayakemunatunaninrashinamincewada ikklesiyar nan da irin halin da suke yi, ya kamatamuganedacewamutanennansunada kirki sosai. Suna da kamin kai, ba su wasa da iyalinsukokadan.Gaskiyanitacebasuwasa da fadin gaskiya. Da wuya a same su cikin masukarya.Ammadamuwanitacebasugane magananYesukoAllahba.

Wananikklesiyabasayadaadaadininkristanci ba. Kungiyar asiri ne wanda suke gaba da ikklesiyarAlmasihu.Sunaamfanidakalameiri daya da kristanci amma ma'anar su ya sha bambamci da yada krista suke amfani da su. Kungiyan nan suna da littafin su da ake kira “littafinkungiyarilliminmamon.Sunadawani littafi kuma wanda ke dauke da anabcin shugabanen su, ba su gaskanta da littafi mai tsarki.

FarkonKungiyanMasuIliminHalinDabi'a Wani mai suna Joseph Smith Jnr ne ya kafa wanankungiyan.Afadinshi,wanamalai'kane yazayarceshi,saiyakaishizuwawaniwurin da ya nuna masa kwanukan da aka yi su da asufa.Akan kwanukan kuma aka rubuta “An sake”cikinyarenkasarMasar.Smithyatattara

dukalittatafensaashekarata1833.Antarasua cikin wani takarda da ake kira “ka'idodi da alkwali”.Wanannetushinadininna.

Wanan littafin ba a sami tarihin a kan wanan littafinba.Koyarendaakarubutashiacikima, ba a sami tabacin ta ba. Bincike ba iya samun indaakafarawananlittafinba.

Bayan da Smith ya mutu a shekara ta 1844, masu yawa cikin membobin sun karba shugabancin Brigham Young suka kuma da headquatazuwakasanSaltLakeCity,wurinne sukeharyau.

Koyaswan Muhimi Na Kungiyar Ilimin

HalinDabi'a

Sake dawowa muhimin koyaswa cikin ikklesiyan ilimin mamon. Sun gaskanta da cewa ikklesiya ta mutu da anabawan karya kumaansakedawowadashialokacinJoseph SmithJnr.Mutanenkungiyannansunaamfani dakalamedaidaidanakristaammama'anansu ya sha bambam ci. Ba ri mu yi binciken wadansucikinkoyaswansu.

TrinitiMaiTsarki

Wanimuhiminkoyaswanwanankungiyarnan itacekosungaskantacikinAllahUba,Dan,da Ruhu Mai Tsarki. Su uku na sun zama tushin Allahtaka. Suna nan da manufa daya. Wanan Maganantasonetajedayadamagananadinin kristanci amma idan muka yi binciken koyaswanmutanenkungiyannan,zamugane dacewanufinsudabamdanamu.

Kungiyar ilimin mamon ba ta yada da cewa akwai wani abu kamar Triniti ba. Abu mafi amfaniacikinka'idansuitane“sunadanada

nufi daya ama su dabam dabam ne. Joseph Smith ya rubuta da cewa Uba yana da jiki da namakamarnadanAdam,Danmahakaamma RuhuMaiTsarkibaShidajikikonama,saida kamaninruhu”(DC,130:22).

MutanenkungiyannansunyimusunlittafiMai Tsarki, sun ki amincewa da Allahn da krista sukekirasunfarko.Matiyu28:19tanunamana dacewaAllahdayaneammayabayanakansa cikin Allah Uba, Dan da Ruhu Mai Tsarki. Babu wanda ya fi wani, babu wanda ya yi halitanwani.

AikinAlmasihu

Mutanen kungiyan nan suna zargin Allah da cewa ya yi jima'i ne da Maryamu dominYesu ya samu jiki irin na yan Adam. Amma wadansun su sun fada da cewa ta wurin taimakonRuhuMaiTsarki,BrighamYoungya rubutadacewaUbanYesunemutumnafarko daga zuriya Adamu… Yesu yayan mu ne wanda aka samu cikin jiki daga wurin wanda yakenanacikingonarIden.ShinekumaUban mu wanda yake cikin sama”. (Journal of DiscourseVol1,pp51,51).

Gaskiya ita ce, bas u ba da gakiya ga Yesu Kristi ba. Ba su gakanta da cewa Yesu Kristi danAllahnebakamaryadalittafiMaiTsarkita koyamana.Sunkumakisukarbaaikincetoda YesuyayimanatawurinmutuwanSadatashin Sadagamattatu.Wananneyasabaatabaganin sudawanialamandayanunadacewaYesuya mutu.GicciyenAlmasihuabinsatuntubenea gare su domin bas u gaskanta da cewa jinin Yesu kadai yana da ikon shafe zunuben yan Adamba.

AGameDaCeto

Littafi Mai Tsarki ya koya mana da cewa an cece mu ta wurin alheri ne kadai, ta wurin bangaskiya, ba ta wurin ayyukan mu ba (Romawa3:28; Afisawa 2:8-11). Amma mutanenkungiyannansunakoyaswadacewa baasamincetotawurinalherinAllahkadai,sai

an hada da ayyuka. A fadin su, mutun yana samincetotawurinsazuciyadayakeyicikin Allah. Bayan haka sai a yi ma shi baftisma, sanan ya yi wadansu ayyuka. Kungiya masu ilimin mamon sun ki yadawa da koyaswan samun fansa ta wurin bangaskiya kadai. Daya daga cikin manzannen ya rubuta da cewa magananfansatawurinbangaskiyaaikinibilis ne wanda tun farko krista suke ta faman yi”. (Articlesoffaithp120).

Toyayamutumyanaiyansamunceto?Acikin litttafin wanan adinin, sun ce krista suna da karancin ganewa akan Yesu Kristi. Sun ce ai Yesun nan yana nan tun zamanin tsohon alkawali,shineAlahntsohonalkawalidakuma maiceto.Shineyakarazuwagamutanedomin ya kawo masu koyaswan da, kamar yada ya kawo tun shekaru dubu biyun da suka wuce.” (RexLee,Abindasungaskantap24-25).

Kunigiyan nan sun yi koyi da cewa akwai wadansu abubuwan da dole ne su yi domin su gada mulkin sama. Sun ki yada da DanAllah wato Yesu Kristi saboda haka baza su taba samun tabacin ceto ba. Ba za su more kaunan Allahbawandayanunamanacikinrayuwa,da mutuwadakumatashinYesudagamattatuba. Ikklesiyar nan sun fada da cewa “ko wa za ya iya samu rai madawammi, wanan ta zamana bisagairinrayuwandayayinedakumayawan biyyan sag a umurnin mai ceto da kuma koyaswansa.Abunbakinciki!

YayaNeZaMuiyayinMasuWa'azi?

Tafarko,yakamatamutunadacewaAllahne kadai yana da ikon chanja dan Adam. Yana hakanekumaidanmutuminyabadagaskiyaa cikinYesuKristi.MukayanaikinenaAllah,Ya kuma kira mu domin mu yi rayuwan fadan gaskiyacikinkauna.(Afisawa4:14).Munsami ganewa bisa ga maganarAllah da cewa mu yi zamaafadake,munananashirinbadaamsaga duk wanda ya yi mana tambaya domin begen muacikinAlmasihune(1Bitrus3:15).

Bisa ga wadanan bayanin, duk wanda sun yi aiki ko zama da mutanen adini nan za su iya amfanidawananshawaran.Kadasuyikuskura su yada su ciga musu da mutanen adinin nan. Duk lokacin da muke gadin bangaskiyan mu, dole ne mu yi ta cikin kauna ba cikin fada ko jayayaba.

Lokacindamukeyinmasuwa'azi,dolenemu yi lura da abin da muka sani game da adinin nan. Muna da littatafe na bincike masu yawa cikinkonkodiawatogidanwalafalittatafenda mukedashi.Inabadashawaraakarantawani datakardamesuna“yadazamubadaamsaga mutanenkungiyailimindabi'a.Wanimaisuna Edgar, P Kaiser ne ya rubuta shi. Wanan mutuminmaibisharaneshi.Idankananeman takardan, to ka kira lamban waya 800-3253040.

Abumaimuhimanciitace,dolenemuyimasu wa'azin Almasihu. Dole mu nuna masu

salaman da ake samuwa cikin Yesu, muna da sanincewaAllahYayikaunanmusosaihary abadamakadacinDansadominmu.Tawurin sa ne muke samin cikaken ceto. Babu abin da muzamuiyayidomincetonmu.Bisharairin nawanankungiyansabondokokine.Bisharar gaskiyashinelabarinnanmaidadibisagaabin daYesuyayidominmu.WatoyamikaKansa hadaya domin mu. Dole ne mu gane da cewa aikin da muke da shi shi ne mu yi wa'azin bisharanYesuKristi.RuhuMaiTsarkinezaya iya zuga zuchiyan su domin su tuba ta wurin magananAllahdasukaji.

A karshe, ka yi addu'a domin Ubangiji ya albarkacekalamenkadomintasabegeacikin zuchiyarsakamaryadakaimakakedashi.Ya yiadduadacewaAllahzayasazuchiyanduk mai sauraren ka ya yi laushi saboda ya sami ganinhaske,haryasamuganewaakanwanene Allah, wanene Dan sa Yesu Kristi domin ya samuyatubayakarbeshi.

Turn static files into dynamic content formats.

Create a flipbook
Issuu converts static files into: digital portfolios, online yearbooks, online catalogs, digital photo albums and more. Sign up and create your flipbook.