09.4.18
AyAU LEADERSHIP
Litinin
Don Allah Da Kishin Qasa
JARIDAR HAUSA MAI FITOWA KULLUM TA FARKO A NIJERIYA
www.leadershipayau.com Leadership A Yau
9 Ga Afrilu, 2018 (22 Ga Rajab, 1439)
No: 120
LeadershipAyau
N150
Duk Varagurbin PDP Sun Koma Wasu Jam’iyyu —Makarfi Daga Umar A. Hunkuyi
Tsohon Shugaban Jam’iyyar PDP na qasa, Ahmed Maqarfi, ya yi iqirarin cewa, xaukacin baragurbin da suka nemi su vatawa Jam’iyyar ta PDP suna a baya, yanzun duk sun tattara komatsansu sun bar Jam’iyyar ta PDP
sun koma cikin wasu Jam’iyyun. “Yanzun mutanan kirki ma su gaskiya da kishin qasa ne kaxai suka saura a cikin Jam’iyyar mu. “Ina ba ku tabbacin, in har Allah Ya mallaka mana mulki a 2019, za mu yi duk abin da ya dace mu kyautata rayuwar mutanan Nijeriya,” in ji
Boko Haram:
Maqarfi. Maqarfi, ya yi waxannan bayanan ne ranar Asabar wajen gangamin Jam’iyyar ta PDP, na shiyyar Arewa maso yamma da ya gudana a Katsina. A wajen taron dai, tsohon gwamanan Jihar Kano, Ibrahim Shekarau, ya nemi ‘yan Nijeriya da kowa ya
tabbatar da ya mallaki katin sa na jefa quri’a, domin kowa ya zavi Shugaban da ya fi dace masa a zave mai zuwa na shekarar 2019. “Ko ma dai wa ka ke son ka zava, matuqar ba ka da katin jefa quri’ar ba za ka iya zaven sa ba, in ji Shekarau.
>Ci gaba a shafi na 2
Sojoji Sun Ceto Mutum 149 A Borno 4
• Daga dama zuwa hagu: Shugaban Qasa Muhammadu Buhari; Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Qasa, Abba Kyari; Ministan Babban Birnin Tarayya Abuja, Muhammad Musa Bello tare da Babban Sufeton ’Yan Sanda, Ibrahim Idris jiya a yayin da Shugaban Qasan ya sauka a Abuja bayan ya dawo daga Daura wurin ta’aziyyar rasuwar Sanata Mustafa Bukar
Xan Shekara 12 Ya Lashe Harin Offa: Saraki Ya Nemi A Qara Inganta Fannin Tsaro Gasar Lissafi Ta Qasa > Shafi na 5
> Shafi na 2